ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Tsaro: Za Mu Fara Horar Da Jami’an Sa-Kai Don Tsare Al’ummar Zamfara – Gwamna Lawal

by Sadiq
3 years ago
Zamfara

Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa na samun ci gaba a yakin da ake yi da ‘yan fashin daji da kuma laifuka a jihar.

Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana cewa rukunin farko na kungiyar kare hakkin jama’a (CPG) da aka dauka daga dukkanin kananan hukumomi 14 da za a tura sansanin horo nan da mako guda.

  • An Gudanar Da Zanga-zanga A Filato Saboda Soke ‘Yan Majalisar PDP
  • Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Sama Da Naira Biliyan 40 Wajen Aiwatar Da Manyan Ayyukan Raya Jihar

A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ta ce gwamna Lawal ya karbi takardar kwamitin da aka kafa kan tsaro a zauren majalisar da ke gidan gwamnati Gusau.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa kwamitin karkashin jagorancin Alhaji Bello Umar Karakkai tsohon shugaban ma’aikata na jihar Zamfara ne ya gabatar da takardar.

“Gwamna Dauda Lawal a lokacin da yake jawabi a lokacin gabatar da takarda kan rahoton kwamitin, ya yaba wa kwamitin bisa kwazon da suka yi na nazarin rahoton da kuma gabatar da matsayin gwamnati kan batutuwa daban-daban da shawarwarin da aka gabatar a cikin rahoton.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

“Kwamitin ya sanar da biyan bukatar jama’a wajen nazarin shawarwari daban-daban da kuma batutuwan da kwamitin rikon kwarya na 2023 ya gabatar da kuma fito da matsayin gwamnati. Wannan ya yi daidai da yunkurin gwamnatin Zamfara na magance matsaloli daban-daban da suka shafi aikin gwamnati da na gwamnati baki daya.

“Gwamnan ya kuma yaba wa kwamitin rikon kwarya kan yadda suka yi nazari sosai kan batutuwa da dama da suka shafi ci gaban jihar Zamfara.

“Ya kuma ba da tabbacin cewa gwamnatinsa za ta yi amfani da manufofin hadin gwiwa na jama’a wajen gina jihar Zamfara.

“Gwamnatin Jiha ta kuduri aniyar aiwatar da takardar da zarar ta kammala tantance mukamai daban-daban da kwamitin ya dauka.

“Gwamna Lawal ya bayyana kudirinsa na daukar kwararan matakai domin biyan bunkatun da ke kasa. Za mu kafa kwamitocin gudanarwa da na shari’a da na bincike inda bukatar hakan ta taso. Wadannan kwamitocin za su kasance masu muhimmanci wajen bincike tare da magance matsalolin da suka taso.

“Kwamitin gudanarwa zai mayar da hankali kan aiwatar da shawarwari masu amfani da kuma masu alaka da siyasa, yayin da kwamitin shari’a zai binciki batutuwa daban-daban da daidaikun mutane suka aikata tare da aiwatar dokokin da suka dace.”

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
Labarai

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Next Post
Ba Mu Janye Tsofaffin Takardun Naira Ba – CBN

Ba Mu Janye Tsofaffin Takardun Naira Ba - CBN

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.