ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Tsaro: Za Mu Fara Horar Da Jami’an Sa-Kai Don Tsare Al’ummar Zamfara – Gwamna Lawal

by Sadiq
3 years ago
Zamfara

Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa na samun ci gaba a yakin da ake yi da ‘yan fashin daji da kuma laifuka a jihar.

Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana cewa rukunin farko na kungiyar kare hakkin jama’a (CPG) da aka dauka daga dukkanin kananan hukumomi 14 da za a tura sansanin horo nan da mako guda.

  • An Gudanar Da Zanga-zanga A Filato Saboda Soke ‘Yan Majalisar PDP
  • Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Sama Da Naira Biliyan 40 Wajen Aiwatar Da Manyan Ayyukan Raya Jihar

A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ta ce gwamna Lawal ya karbi takardar kwamitin da aka kafa kan tsaro a zauren majalisar da ke gidan gwamnati Gusau.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa kwamitin karkashin jagorancin Alhaji Bello Umar Karakkai tsohon shugaban ma’aikata na jihar Zamfara ne ya gabatar da takardar.

“Gwamna Dauda Lawal a lokacin da yake jawabi a lokacin gabatar da takarda kan rahoton kwamitin, ya yaba wa kwamitin bisa kwazon da suka yi na nazarin rahoton da kuma gabatar da matsayin gwamnati kan batutuwa daban-daban da shawarwarin da aka gabatar a cikin rahoton.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

“Kwamitin ya sanar da biyan bukatar jama’a wajen nazarin shawarwari daban-daban da kuma batutuwan da kwamitin rikon kwarya na 2023 ya gabatar da kuma fito da matsayin gwamnati. Wannan ya yi daidai da yunkurin gwamnatin Zamfara na magance matsaloli daban-daban da suka shafi aikin gwamnati da na gwamnati baki daya.

“Gwamnan ya kuma yaba wa kwamitin rikon kwarya kan yadda suka yi nazari sosai kan batutuwa da dama da suka shafi ci gaban jihar Zamfara.

“Ya kuma ba da tabbacin cewa gwamnatinsa za ta yi amfani da manufofin hadin gwiwa na jama’a wajen gina jihar Zamfara.

“Gwamnatin Jiha ta kuduri aniyar aiwatar da takardar da zarar ta kammala tantance mukamai daban-daban da kwamitin ya dauka.

“Gwamna Lawal ya bayyana kudirinsa na daukar kwararan matakai domin biyan bunkatun da ke kasa. Za mu kafa kwamitocin gudanarwa da na shari’a da na bincike inda bukatar hakan ta taso. Wadannan kwamitocin za su kasance masu muhimmanci wajen bincike tare da magance matsalolin da suka taso.

“Kwamitin gudanarwa zai mayar da hankali kan aiwatar da shawarwari masu amfani da kuma masu alaka da siyasa, yayin da kwamitin shari’a zai binciki batutuwa daban-daban da daidaikun mutane suka aikata tare da aiwatar dokokin da suka dace.”

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Ba Mu Janye Tsofaffin Takardun Naira Ba – CBN

Ba Mu Janye Tsofaffin Takardun Naira Ba - CBN

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.