• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ruguntsumin Rantsar Da Sabuwar Gwamnati: Abubuwa 10 Da Suka Kamata A Sani

by Bello Hamza
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

Tun daga farkon makon nan ne aka shiga ruguntsumin rantsar da sabon zabbaben shugaban Nijeriya Asiwaju Bola Tinubu, a matsayin shugaban tarayyar Nijeriya na 16 a ranar 29 ga watan Mayu 2023.

Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta sanar da Asiwaju Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi na shekarar 2023 in da ya lashe zaben da kuri’a 8,794,726 a takarar da ya yi a karkashin jam’iyyar APC. Bola Tinubu dai yana da shekara 70 a duniya a halin yanzu.

Ga wasu abubuwa 10 muhimmai da ya kamata al’umma su sani game da Shirin rantsar da zabbaben shugaban kasar da aka shirya yi a filin ‘Eagle Skuare’ da ke Abuja.

  1.  Ana sa ran bikin zai samu halartar shugabannin kasashe 54 daga kasashen Afrika da kuma shugabanin wasu kasashen su 65 da kasashen yankin nahiyar Turai, Amurka za su halarci bikin rantsar da sabon shugaban kasar.
  2. Za a gudanar da taron ne a filin taro na ’Eagle Skuare’ da ke Abuja.
  3. Wakilan kasashe abokan Nijeriya kamar Amurka, Birtaniya, Kanada, Faransa, Saudi Arebiya, UAE, Pakistan, Chana, Jamus, Finland, Jamaica, Japan, Israila da Turkiya za su halarci taron.
  4. An shirya karramawa ga zababben shugaban kasa Bola Tinubu wanda kuma shi zai zama shugaban rundunar sojojin Nijeriya da fareti na musamman na ranar Talata 23 ga watan Mayu.
  5. A ranar 24 ga watan Mayu aka gudanar da taron majalisar zartarwa na bankwana ga ministoci a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
  6. Za a gudanar da taro na musamman na motsa jiki wanda bangaren matasa na jam’iyyar APC suka shirya ranar 25 ga watan Mayu a filin wasa na MKO Abiola da ke Abuja za kuma a yi addu’a ta musamman a masallacin kasa a ranar Juma’a 26 ga watan Mayu.
  7. Tsohon shugaban kasar Kenya, Uhuru Kenyatta, zai gabatar da lacca a kan yadda za a yi amfani da dimokradiyya wajen bunkasa ci gaba al’ummar Afrika a ranar 27 ga watan Mayu.
  8. Faretin yara na ranar yara ta duniya zai gudana a ranar 27 ga watan Mayu, za kuma a yi addu’o’i na musamman a babbar cocin kasa ranar 28 ga watan Mayu.
  9. Bikin cin abinci da nuna al’adun gargajiya a babban dakin taro na fadar shugaban kasa ranar 28 ga watan Mayu.
  10. Za a yi taron cin abinci na musamman da shugabannin kasa da abokan zabbaben shugaban kasa kawai za su halarta a dakin taro na fadar shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu 2023.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

China Da Afirka Sun Zama Tsintsiya Madaurinki Daya Wajen Gina Al’ummominsu Masu Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya

Next Post

…Waiwaye Game Da Yadda Aka Rantsar Da Wasu Shugabanni Na Baya

Related

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

17 hours ago
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano
Manyan Labarai

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

19 hours ago
Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya
Manyan Labarai

Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

23 hours ago
Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa
Manyan Labarai

Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

1 day ago
Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 41 Da Ake Zargi Da Kisan DPO A Kano

2 days ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

2 days ago
Next Post
…Waiwaye Game Da Yadda Aka Rantsar Da Wasu Shugabanni Na Baya

…Waiwaye Game Da Yadda Aka Rantsar Da Wasu Shugabanni Na Baya

LABARAI MASU NASABA

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

May 31, 2025
‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

May 31, 2025
Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

May 30, 2025
Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

May 30, 2025
Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

May 30, 2025
Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

May 30, 2025
Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 30, 2025
Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

May 30, 2025
An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

May 30, 2025
Sulhun PDP Ya HaÉ—u Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

Sulhun PDP Ya HaÉ—u Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

May 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.