ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ruguntsumin Rantsar Da Sabuwar Gwamnati: Abubuwa 10 Da Suka Kamata A Sani

by Bello Hamza
3 years ago
sabuwar gwamnati

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Tun daga farkon makon nan ne aka shiga ruguntsumin rantsar da sabon zabbaben shugaban Nijeriya Asiwaju Bola Tinubu, a matsayin shugaban tarayyar Nijeriya na 16 a ranar 29 ga watan Mayu 2023.

Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta sanar da Asiwaju Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi na shekarar 2023 in da ya lashe zaben da kuri’a 8,794,726 a takarar da ya yi a karkashin jam’iyyar APC. Bola Tinubu dai yana da shekara 70 a duniya a halin yanzu.

Ga wasu abubuwa 10 muhimmai da ya kamata al’umma su sani game da Shirin rantsar da zabbaben shugaban kasar da aka shirya yi a filin ‘Eagle Skuare’ da ke Abuja.

ADVERTISEMENT
  1.  Ana sa ran bikin zai samu halartar shugabannin kasashe 54 daga kasashen Afrika da kuma shugabanin wasu kasashen su 65 da kasashen yankin nahiyar Turai, Amurka za su halarci bikin rantsar da sabon shugaban kasar.
  2. Za a gudanar da taron ne a filin taro na ’Eagle Skuare’ da ke Abuja.
  3. Wakilan kasashe abokan Nijeriya kamar Amurka, Birtaniya, Kanada, Faransa, Saudi Arebiya, UAE, Pakistan, Chana, Jamus, Finland, Jamaica, Japan, Israila da Turkiya za su halarci taron.
  4. An shirya karramawa ga zababben shugaban kasa Bola Tinubu wanda kuma shi zai zama shugaban rundunar sojojin Nijeriya da fareti na musamman na ranar Talata 23 ga watan Mayu.
  5. A ranar 24 ga watan Mayu aka gudanar da taron majalisar zartarwa na bankwana ga ministoci a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
  6. Za a gudanar da taro na musamman na motsa jiki wanda bangaren matasa na jam’iyyar APC suka shirya ranar 25 ga watan Mayu a filin wasa na MKO Abiola da ke Abuja za kuma a yi addu’a ta musamman a masallacin kasa a ranar Juma’a 26 ga watan Mayu.
  7. Tsohon shugaban kasar Kenya, Uhuru Kenyatta, zai gabatar da lacca a kan yadda za a yi amfani da dimokradiyya wajen bunkasa ci gaba al’ummar Afrika a ranar 27 ga watan Mayu.
  8. Faretin yara na ranar yara ta duniya zai gudana a ranar 27 ga watan Mayu, za kuma a yi addu’o’i na musamman a babbar cocin kasa ranar 28 ga watan Mayu.
  9. Bikin cin abinci da nuna al’adun gargajiya a babban dakin taro na fadar shugaban kasa ranar 28 ga watan Mayu.
  10. Za a yi taron cin abinci na musamman da shugabannin kasa da abokan zabbaben shugaban kasa kawai za su halarta a dakin taro na fadar shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu 2023.
sabuwar gwamnati
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026
Manyan Labarai

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi
Manyan Labarai

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53
Manyan Labarai

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Next Post
…Waiwaye Game Da Yadda Aka Rantsar Da Wasu Shugabanni Na Baya

…Waiwaye Game Da Yadda Aka Rantsar Da Wasu Shugabanni Na Baya

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.