• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rushewar Gine-gine Ta Yi Sanadiyar Rasuwar Mutane Fiye Da 90 A Shekara Daya

by Idris Aliyu Daudawa
11 months ago
in Labarai
0
Rushewar Gine-gine Ta Yi Sanadiyar Rasuwar Mutane Fiye Da 90 A Shekara Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Lamurran rushewar gine- gine da suka faru a ‘yan shekarun da suka gabata da akwai bukatar lalle a tsakanin masu ruwa da tsaki, wadanda su ya dace su yi wani abu dangane da nagarta ko sahihancin ayyukan da aka yi wadanda suka shafi gine- ginen da ake yi a fadin tarayyar Nijeriya.

Daga Arewaci zuwa kudancin Nijeriys an samu rushewar gine-gine masu yawa a cikin shekara daya da rabi, inda aka samu  asarar rasuwar mutane da kuma daruruwan mutane wadanda suka samu raunuka.

  • Zargin Aringizon Kasafin 2024: Majalisa Ta Jingine Sanata Ningi Bayan Ya Farke Laya
  • Rikicin Masarautar Kano: Sarki Bayero Ya Ƙaddamar Da Sabunta Ginin Fadar Nassarawa

Ga al’ummar Nijeriya suna yi ma lamarin rushewar gine- gine a Nijeriya a matsayin wani abu ne wanda ba wanda ya san lokacin da za a kawo karshen shi.

Bayan bilyoyin Nairorin da aka yi asara bugu da kari har rasa rayukan mutane saboda rushewar gine- ginen da ba a taba tsammani ba, wanda mutane da yawa musamman Leburori suke makalewa, yayin da kuma wasu ana barsu babu yadda za’ a iya yi dangane da halin da suke ciki.

Masu sharhi na Jaridar mako ta Weekend Trust sun nuna cewa a shekarar 2023 mutane, 49 ne suka mutu a sanadiyar rushewar gine- gine da suka faru fiye da sau 35.

Labarai Masu Nasaba

Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

Amma kuma a shekarar 2024 kadai matsalolin da aka samu sanadiyar rushewar gidaje kadai ya karu zuwa 42, wato ‘yan kwanaki kadan bayan rabin watannin shekarar.

Matsalar rushewar gine- gine ta shafi har gine- ginen da ba a kammala ba tare da wadanda suka tsufa suma suna fadi, sun kuma shafi wuraren da ake yin al’amuran da suka shafi addini, har ma da sauran gine- gine suma fadi suke yi.

A shekarar 2023 mutane 203 ne suka samu raunuka  a irin nau’ukan rushewar gine- gine,a wani aji a sansanin ‘yan gudujn hijira da ke Munguno a Jihar Borno  inda mutane 201 abin ya rutsa da su,inda mutum 6 suka mutu uku kuma suka samu raunuka.

Duk a shekarar mutane hudu sun mutu a gidajen ma’aikata gona a unguwar Mgbemena cikin Enugu lokacin da gini  ya rushe. Hakanan ma gida mai hawa daya ya fadi a Egbu Umuenem, Otolo Nnewi, a karamar hukumar Nnewai ta Arewa JIhar Anambra inda aka samu mutane uku suka mutu.

A Legas hedikwatar kasuwanci ta kasa sai ta kasance tamkar wani wuri ne daya saba da rushewar gine- gine an samu nau’oin lamarin inda 10 daga cikin 35 da suka faru a shekarar data gabata ta 2023.Gida mai dakuna 500 da ke a rukunin gidaje na Agboye Estate, Oduntan akan hanyar Ketu-Ikos inda mutane 2 suka samu raunuka, yayin da wani gida mai hawa biyu ya ruguje a namba 34, kan titin Oloto ,daura da titin Borno, Ebute Metta, Oyingbo,inda mutum daya ya mutu kafin  karshen shekarar.

Duk dai a shekarar data gabata Jihar Anambra ita ma ta samu ruguwar gine- gine a sashen kudu maso gabashin Jihar. Gida mai dakuna 20 ya ruguje duk da yake ba a samu wanda ya samu rauni ba 20.

Babban birnin tarayya Abuja shi ma ba a barshi a baya ba a lamarin rugujewar gidaje.Gida mai hawa biyu a rushe a  layin 6th Abenue Gwarinpa cikin watan Fabrairu inda mutane biyu suka mutu 60 suka samu raunuka.

Yayin da kungiyar kula da al’amuran injiniyoyi ta kasa (COREN) wadda ke kulawa da al’amuran da suka shafi ayyukan injiniya, sun bayyana cewa, Nijeriya ta hadu da lamarin rugujewar gidaje  22 tsakanin watannin Janairu da Yuli na 2024, an samu bayanai kamar yadda dakin karatu na Daily Trust ya nuna mutane 42 ne suka mutum a lamuraran da suka rushewar gidaje  zuwa ranar 15 ga watan Yuli.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DestructionGidajeHousesPlanningRushewar gidaje
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

Next Post

’Yan Kasuwa Daga Kasashe Da Yankuna 119 Sun Halarci CIFIT Karo Na 24 

Related

Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara
Manyan Labarai

Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

4 hours ago
Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 
Labarai

Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

5 hours ago
Neja
Labarai

Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Jihohin Makwabta, Ya Kara Ta’azzarar Rashin Tsaro A Neja – Bago

6 hours ago
Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana
Labarai

Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana

7 hours ago
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara
Labarai

An Kashe ‘Yan Ta’adda Fiye Da 30 A Wani Harin Jirgin Sama A Wurin Daurin Aure A Zamfara

8 hours ago
Gwamnan Kano Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gentle, Ya Bada Umarnin Zakulo Masu Laifin
Manyan Labarai

Gwamnan Kano Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gentle, Ya Bada Umarnin Zakulo Masu Laifin

9 hours ago
Next Post
’Yan Kasuwa Daga Kasashe Da Yankuna 119 Sun Halarci CIFIT Karo Na 24 

’Yan Kasuwa Daga Kasashe Da Yankuna 119 Sun Halarci CIFIT Karo Na 24 

LABARAI MASU NASABA

Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

August 7, 2025
Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

August 7, 2025
Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

August 7, 2025
Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

August 7, 2025
Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

August 7, 2025
Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

August 7, 2025
Neja

Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Jihohin Makwabta, Ya Kara Ta’azzarar Rashin Tsaro A Neja – Bago

August 7, 2025
Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

August 7, 2025
Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana

Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana

August 7, 2025
Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

August 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.