• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabbin Mutane 20 Da Gwamnan Kano Ya Naɗa

by Abubakar Sulaiman
8 months ago
in Manyan Labarai
0
Sabbin Mutane 20 Da Gwamnan Kano Ya Naɗa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da sabbin naɗin muƙamai da sake naɗin wasu shugabannin hukomomi da masu ba da shawara na musamman. Wannan bayanin ya fito ne daga bakin mai magana da yawun Gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa, yau Lahadi.

Daga cikin sabbin waɗanda aka nada akwai Dr. Ibrahim Musa, sanannen masani a fannin kiwon lafiya daga Asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH), da kuma shahararren ɗan wasan kwaikwayo na Kannywood, Sani Musa Danja.

  • Dalilan Da Suka Sa Gwamnan Kano Sallamar SSG Da Wasu Kwamishinoni 5
  • Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Magidanci Da Matarsa A Kano

Sabbin Naɗe Naɗen sune:

1. Dr. Ibrahim Musa – Mai ba da Shawara kan harkokin Lafiya

2. Dr. Hadiza Lawan Ahmad – Mai ba da shawara kan fannin zuba jari

Labarai Masu Nasaba

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

3. Sani Musa Danja – Mai ba da Shawara a harkokin Matasa da Wasanni

4. Barr. Aminu Hussain – Mai ba da Shawara kan harkokin Shari’a

5. Dr. Ismail Lawan Suleiman – Mai ba da Shawara a fannin lura da yawan jama’a.

6. Nasiru Isa Jarma – Mai ba da Shawara kan ƙungiyoyi masu zaman kansu (NGOs)

7. Hon. Wada Ibrahim Daho – Kwamishinan SUBEB

8. Hon. Ado Danjummai Wudil – Sakataren hukumar bayar da shawara da sanya mutane a turba.

9. Dr. Binta Abubakar – Sakataren Zartarwa a hukumar ilimin manya.

10. Hon. Abubakar Ahmad Bichi – Daraktan Janar, ƙananan sana’o’i da ƴan talla.

11. Hon. Abdullahi Yaryasa – Mamba a hukumar lura da majalisar dokoki.

12. Dr. Yusuf Ya’u Gambo – Shugaba, fannin tsare-tsaren dokoki da manufar gwamnati.

Sake Naɗin Jami’an Gwamnati:

1. Hon. Kabiru Getso Haruna – Sakataren Zartarwa a hukumar bayar da tallafin Karatu.

2. Hon. Rabi’u Saleh Gwarzo – Sakataren Zartarwa, KSSSSMB

3. Dr. Kabiru Ado Zakirai – Sakataren Zartarwa a fannin ɗakunan karatu (Library)State Library Board)

4. Dr. Abubakar Musa Yakubu – Daraktan Lafiya a Asibitin gidan Gwamnati

5. Yusuf Jibrin Oyoyo – Mai ba da Shawara kan harkokin ɗalibai

6. Hon. Isa Musa Kumurya – Mai ba da Shawara, Marshals

7. Hajia Fatima Abubakar Amneef – Mai ba da Shawara a fannin wayar da kan Jama’a

8. Comrade Nura Iro Ma’aji – Mai ba da Shawara kan ɗaukar Ma’aikata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: kano
ShareTweetSendShare
Previous Post

Motoci Kirar Kamfanin Kasar Sin Na Samun Karin Karbuwa A Kasar Ghana

Next Post

Shugaban Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Ya Kaddamar Da Cibiyar Raya Al’adu Da Kasar Sin Ta Ba Da Tallafin Ginawa

Related

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
Manyan Labarai

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

6 hours ago
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu
Manyan Labarai

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

9 hours ago
Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka
Manyan Labarai

Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka

16 hours ago
Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 
Manyan Labarai

Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

20 hours ago
Safarar Yara: Gwamnatin Adamawa Ta Haɗa Yara 14 Da Iyayensu Da Aka Ceto A Anambra 
Manyan Labarai

Safarar Yara: Gwamnatin Adamawa Ta Haɗa Yara 14 Da Iyayensu Da Aka Ceto A Anambra 

1 day ago
Hare-hare: Adadin Mutanen Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe A Katsina Ya Haura 50
Manyan Labarai

Hare-hare: Adadin Mutanen Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe A Katsina Ya Haura 50

2 days ago
Next Post
Shugaban Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Ya Kaddamar Da Cibiyar Raya Al’adu Da Kasar Sin Ta Ba Da Tallafin Ginawa

Shugaban Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Ya Kaddamar Da Cibiyar Raya Al’adu Da Kasar Sin Ta Ba Da Tallafin Ginawa

LABARAI MASU NASABA

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

August 21, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.