ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabbin Mutane 20 Da Gwamnan Kano Ya Naɗa

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
Gwamna

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da sabbin naɗin muƙamai da sake naɗin wasu shugabannin hukomomi da masu ba da shawara na musamman. Wannan bayanin ya fito ne daga bakin mai magana da yawun Gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa, yau Lahadi.

Daga cikin sabbin waɗanda aka nada akwai Dr. Ibrahim Musa, sanannen masani a fannin kiwon lafiya daga Asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH), da kuma shahararren ɗan wasan kwaikwayo na Kannywood, Sani Musa Danja.

  • Dalilan Da Suka Sa Gwamnan Kano Sallamar SSG Da Wasu Kwamishinoni 5
  • Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Magidanci Da Matarsa A Kano

Sabbin Naɗe Naɗen sune:

ADVERTISEMENT

1. Dr. Ibrahim Musa – Mai ba da Shawara kan harkokin Lafiya

2. Dr. Hadiza Lawan Ahmad – Mai ba da shawara kan fannin zuba jari

LABARAI MASU NASABA

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

3. Sani Musa Danja – Mai ba da Shawara a harkokin Matasa da Wasanni

4. Barr. Aminu Hussain – Mai ba da Shawara kan harkokin Shari’a

5. Dr. Ismail Lawan Suleiman – Mai ba da Shawara a fannin lura da yawan jama’a.

6. Nasiru Isa Jarma – Mai ba da Shawara kan ƙungiyoyi masu zaman kansu (NGOs)

7. Hon. Wada Ibrahim Daho – Kwamishinan SUBEB

8. Hon. Ado Danjummai Wudil – Sakataren hukumar bayar da shawara da sanya mutane a turba.

9. Dr. Binta Abubakar – Sakataren Zartarwa a hukumar ilimin manya.

10. Hon. Abubakar Ahmad Bichi – Daraktan Janar, ƙananan sana’o’i da ƴan talla.

11. Hon. Abdullahi Yaryasa – Mamba a hukumar lura da majalisar dokoki.

12. Dr. Yusuf Ya’u Gambo – Shugaba, fannin tsare-tsaren dokoki da manufar gwamnati.

Sake Naɗin Jami’an Gwamnati:

1. Hon. Kabiru Getso Haruna – Sakataren Zartarwa a hukumar bayar da tallafin Karatu.

2. Hon. Rabi’u Saleh Gwarzo – Sakataren Zartarwa, KSSSSMB

3. Dr. Kabiru Ado Zakirai – Sakataren Zartarwa a fannin ɗakunan karatu (Library)State Library Board)

4. Dr. Abubakar Musa Yakubu – Daraktan Lafiya a Asibitin gidan Gwamnati

5. Yusuf Jibrin Oyoyo – Mai ba da Shawara kan harkokin ɗalibai

6. Hon. Isa Musa Kumurya – Mai ba da Shawara, Marshals

7. Hajia Fatima Abubakar Amneef – Mai ba da Shawara a fannin wayar da kan Jama’a

8. Comrade Nura Iro Ma’aji – Mai ba da Shawara kan ɗaukar Ma’aikata.

Gwamna
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya
  • Abubakar Sulaiman
    Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4
  • Abubakar Sulaiman
    ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027
  • Abubakar Sulaiman
    Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

MASU ALAKA

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027
Siyasa

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

June 15, 2026
Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu
Labarai

Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

June 15, 2026
Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

June 15, 2026
Next Post
Shugaban Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Ya Kaddamar Da Cibiyar Raya Al’adu Da Kasar Sin Ta Ba Da Tallafin Ginawa

Shugaban Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Ya Kaddamar Da Cibiyar Raya Al’adu Da Kasar Sin Ta Ba Da Tallafin Ginawa

LABARAI MASU NASABA

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

June 15, 2026
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki

Shin Har Yanzu Shettima Ne Abokin Takarar Tinubu?

June 15, 2026
Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

June 15, 2026
Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili

Mariya Mahmoud: Aiki A karkashin Jagorancin Wike

June 15, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 1.5 Domin Aurar Da Ma’aurata 1,500

June 15, 2026
Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

June 15, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

June 15, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

June 15, 2026
Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

June 15, 2026
Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.