• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 2

by Nuhu Ubale Ibrahim
1 year ago
in Bakon Marubuci, Fatawa, Ilimi
0
SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 1
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

1.4 Sahur shi ne mai rarrabewa tsakanin azumin musulmi da na mazowwa littafi, watau Yahudu da Nasara:

An karɓo hadisi daga Amru ɗan As, Allah ya ƙara yarda a gare shi, ya ce: “Bambancin da yake a tsakanin azuminmu da na mazowwa littafi, shi ne yin sahur “Muslim (#1095) da Abu Dãwud (#2343) da Tirmizi (#708) da Nasã’i (4/149-150) da Ibnu Maja (#1692).

  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 3
  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 4

2.0 Mai yin azumi zai iya yin sahur da duk abin da yake halal ne cinsa ko shansa.

An karɓo hadisi daga Jãbir ɗan Abdullahi, Allah ya ƙara yarda a gare su, ya ce; Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Duk wanda ya nufaci yin azumi, to, ya yi sahur da wani abu” Ahmad (#14950, da #15051), da Abu Ya’alã (Musnad 1930, da 2088) da Ibnu Abi Shaiba (Almusannaf #8916) da Ɗabarãni (Mu’ujamul Ausaɗ 4/117). Hadisi ne hasanun ligairihi.

2.1 An fi so a yi shaur da dabino:

Labarai Masu Nasaba

Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China

Makafi 37 Sun Zana Jarabawar JAMB A Bauchi

An karɓo hadisi daga Abu Huraira Allah ya ƙara yarda a gare shi ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Madalla da abin sahur din mumuni dabino “Abu Dãwud (#2345) da Ibnu Hibbãn (#3475) da Baihaƙi (Sunanul Kubrã 4/398 da Sunanus Sugrã 2/109). Salsalar hadisin ingantacciya ce.

2.2 Ana yin sahur ko da ruwa ne:

An karɓo hadisi daga Abu Sa’id Alkudri, Allah ya ƙara yarda a gare shi, ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce:” Sahur abinci ne mai albarka, don haka ka da ku bar shi, ko da ruwa ne mutum ya kurba, haƙiƙa Allah yana yabo Mala’iku kuma suna addu’a ga masu yin sahur “Ahmad (#2281, da #11396, da 11086) da Khallãl (Almajãlisu #43) a lafazinsa ya zo da Karin “Ku yi sahur domin sahur yana kara wa mai azumi kuzari (karfi), kuma yana daga cikin sunna, ko da kurɓar makwalwar ruwa ne, yabon Allah ya tabbata a kan ma su yin sahur “Hadisi ne hasanun ligairihi.

An ruwaito hadisi daga Abdullahi ɗan Amru, Allah ya ƙara yarda a gare su, ya ce: Manzon Allah (.SA.W) ya ce: “Ku yi sahur ko da kuwa kurɓur ruwa ne “Ibnu Hibbãn da Abu Nu’aim (Ma’arifatus sahabati (#4191) Hadisi ne sahihi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AzumiRamadanSahur
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tabbatuwar Zaman Lafiya A Duniya Na Bukatar Hadin Gwiwa Da Cudanyar Bangarori Daban-daban

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutane 61 A Wani Sabon Hari A Kaduna

Related

Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China
Ilimi

Abubuwan Da Na Gani A Yankin ‘Hero Bay’ Da Ke Cikin Kasar China

2 weeks ago
Makafi 37 Sun Zana Jarabawar JAMB A Bauchi
Ilimi

Makafi 37 Sun Zana Jarabawar JAMB A Bauchi

2 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Ta Umurci WAEC, NECO Su Koma Amfani Da CBT Nan Da 2026
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ta Umurci WAEC, NECO Su Koma Amfani Da CBT Nan Da 2026

2 weeks ago
Nijeriya Ta Biya Bashin Ɗaliban Da Ke Karatu A Ƙasashen Waje
Ilimi

Nijeriya Ta Biya Bashin Ɗaliban Da Ke Karatu A Ƙasashen Waje

3 weeks ago
Dalilai 12 Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmanci Ga Al’umma (2)
Ilimi

Dalilai 12 Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmanci Ga Al’umma (2)

4 weeks ago
Fursunoni 62 Sun Rubuta Jarrabawar NECO da MBAIS A Kano
Labarai

Fursunoni 62 Sun Rubuta Jarrabawar NECO da MBAIS A Kano

4 weeks ago
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

'Yan Bindiga Sun Sace Mutane 61 A Wani Sabon Hari A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.