• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 2

by Nuhu Ubale Ibrahim
2 years ago
Sahur

1.4 Sahur shi ne mai rarrabewa tsakanin azumin musulmi da na mazowwa littafi, watau Yahudu da Nasara:

An karɓo hadisi daga Amru ɗan As, Allah ya ƙara yarda a gare shi, ya ce: “Bambancin da yake a tsakanin azuminmu da na mazowwa littafi, shi ne yin sahur “Muslim (#1095) da Abu Dãwud (#2343) da Tirmizi (#708) da Nasã’i (4/149-150) da Ibnu Maja (#1692).

  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 3
  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 4

2.0 Mai yin azumi zai iya yin sahur da duk abin da yake halal ne cinsa ko shansa.

An karɓo hadisi daga Jãbir ɗan Abdullahi, Allah ya ƙara yarda a gare su, ya ce; Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Duk wanda ya nufaci yin azumi, to, ya yi sahur da wani abu” Ahmad (#14950, da #15051), da Abu Ya’alã (Musnad 1930, da 2088) da Ibnu Abi Shaiba (Almusannaf #8916) da Ɗabarãni (Mu’ujamul Ausaɗ 4/117). Hadisi ne hasanun ligairihi.

2.1 An fi so a yi shaur da dabino:

LABARAI MASU NASABA

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

An karɓo hadisi daga Abu Huraira Allah ya ƙara yarda a gare shi ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Madalla da abin sahur din mumuni dabino “Abu Dãwud (#2345) da Ibnu Hibbãn (#3475) da Baihaƙi (Sunanul Kubrã 4/398 da Sunanus Sugrã 2/109). Salsalar hadisin ingantacciya ce.

2.2 Ana yin sahur ko da ruwa ne:

An karɓo hadisi daga Abu Sa’id Alkudri, Allah ya ƙara yarda a gare shi, ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce:” Sahur abinci ne mai albarka, don haka ka da ku bar shi, ko da ruwa ne mutum ya kurba, haƙiƙa Allah yana yabo Mala’iku kuma suna addu’a ga masu yin sahur “Ahmad (#2281, da #11396, da 11086) da Khallãl (Almajãlisu #43) a lafazinsa ya zo da Karin “Ku yi sahur domin sahur yana kara wa mai azumi kuzari (karfi), kuma yana daga cikin sunna, ko da kurɓar makwalwar ruwa ne, yabon Allah ya tabbata a kan ma su yin sahur “Hadisi ne hasanun ligairihi.

An ruwaito hadisi daga Abdullahi ɗan Amru, Allah ya ƙara yarda a gare su, ya ce: Manzon Allah (.SA.W) ya ce: “Ku yi sahur ko da kuwa kurɓur ruwa ne “Ibnu Hibbãn da Abu Nu’aim (Ma’arifatus sahabati (#4191) Hadisi ne sahihi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka
Bakon Marubuci

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025
gombe
Ilimi

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma
Ilimi

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

'Yan Bindiga Sun Sace Mutane 61 A Wani Sabon Hari A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

November 7, 2025
Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

November 7, 2025
Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025
Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.