• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 2

byNuhu Ubale Ibrahim
2 years ago
Sahur

1.4 Sahur shi ne mai rarrabewa tsakanin azumin musulmi da na mazowwa littafi, watau Yahudu da Nasara:

An karɓo hadisi daga Amru ɗan As, Allah ya ƙara yarda a gare shi, ya ce: “Bambancin da yake a tsakanin azuminmu da na mazowwa littafi, shi ne yin sahur “Muslim (#1095) da Abu Dãwud (#2343) da Tirmizi (#708) da Nasã’i (4/149-150) da Ibnu Maja (#1692).

  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 3
  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 4

2.0 Mai yin azumi zai iya yin sahur da duk abin da yake halal ne cinsa ko shansa.

An karɓo hadisi daga Jãbir ɗan Abdullahi, Allah ya ƙara yarda a gare su, ya ce; Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Duk wanda ya nufaci yin azumi, to, ya yi sahur da wani abu” Ahmad (#14950, da #15051), da Abu Ya’alã (Musnad 1930, da 2088) da Ibnu Abi Shaiba (Almusannaf #8916) da Ɗabarãni (Mu’ujamul Ausaɗ 4/117). Hadisi ne hasanun ligairihi.

2.1 An fi so a yi shaur da dabino:

LABARAI MASU NASABA

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

An karɓo hadisi daga Abu Huraira Allah ya ƙara yarda a gare shi ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Madalla da abin sahur din mumuni dabino “Abu Dãwud (#2345) da Ibnu Hibbãn (#3475) da Baihaƙi (Sunanul Kubrã 4/398 da Sunanus Sugrã 2/109). Salsalar hadisin ingantacciya ce.

2.2 Ana yin sahur ko da ruwa ne:

An karɓo hadisi daga Abu Sa’id Alkudri, Allah ya ƙara yarda a gare shi, ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce:” Sahur abinci ne mai albarka, don haka ka da ku bar shi, ko da ruwa ne mutum ya kurba, haƙiƙa Allah yana yabo Mala’iku kuma suna addu’a ga masu yin sahur “Ahmad (#2281, da #11396, da 11086) da Khallãl (Almajãlisu #43) a lafazinsa ya zo da Karin “Ku yi sahur domin sahur yana kara wa mai azumi kuzari (karfi), kuma yana daga cikin sunna, ko da kurɓar makwalwar ruwa ne, yabon Allah ya tabbata a kan ma su yin sahur “Hadisi ne hasanun ligairihi.

An ruwaito hadisi daga Abdullahi ɗan Amru, Allah ya ƙara yarda a gare su, ya ce: Manzon Allah (.SA.W) ya ce: “Ku yi sahur ko da kuwa kurɓur ruwa ne “Ibnu Hibbãn da Abu Nu’aim (Ma’arifatus sahabati (#4191) Hadisi ne sahihi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta
Ilimi

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya
Ilimi

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

October 5, 2025
Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet
Ilimi

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

October 4, 2025
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

'Yan Bindiga Sun Sace Mutane 61 A Wani Sabon Hari A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version