ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sai An Magance Cin Hanci Da Rashawa Nijeriya Za Ta Zauna Lafiya – Masani

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
1 month ago
Rashawa

Manazarci akan harkar tsaro kuma matashin dan siyasa, Salisu Alhassan Dan Sarki ya bayyana cewa, matsalar da Nieriya ke ciki zai yi wahala a magance ta matukar ba a hana cin hanci da rashawa ba.

 

Ya kara da cewa, “babbar hanyar magance cin hanci da rashawa ita ce, shugabanni su yi gaskiya da adalci”.

ADVERTISEMENT
  • APC Ba Ta Da Ƙarfin Da Za Ta Lashe Zaɓen 2027 Ba Tare Da Kwankwaso Ba – Dungurawa 
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Ceto Ɗaliban Kebbi Da Aka Sace — Shettima

A cewarsa, nau’in shugabanni hudu ne ke jagorantar al’umma: shugabannin siyasa, da manyan ‘yan kasuwa da sarakunan gargajiya da kuma malaman addinai. Idan waɗannan ɓangarori suka tsaya kan gaskiya to babu shakka za a magance matsalar.

 

LABARAI MASU NASABA

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

Dan Sarki, ya yi wanan karin hasken ne a wata ganawa da ya yi da wakilin LEADERSHIP Hausa lokacin da yake mika sakon jaje ga hare-haren da aka kai Jihar Kebbi da Kwara, inda ya ce, wajibi sai Nijeriya ta yi amfani da hanyoyi na fasahar zamani domin gano yadda bakin zaren yake kamar yadda sauran kasashen duniya ke yi.

 

A fannin rashin aikin yi kuwa, Dan Sarki cewa ya yi, hakan ya samo asali ne daga rashin inganta masana’antun cikin gida da gwamnatocin ba sa yi. Inganta masana’antu zai karfafa wa matasa neman aiki don dogaro da kai. Sannan kuma sai gwamnatocin sun ba da himma wajen koyar da sana’o’i da bada jari ga masu kanana da matsakaitan sana’o’i.

 

Ya ce daga lokacin da aka ce ayyuka da sana’o’i sun wadata to duk ayyukan ta’addanci za su zama tarihi.

 

Ya jadda bukata shigowar ‘yan majalisun Dattawa da na Wakilai domin taka muhimmiyar rawa wajen samar da zaman lafiya, da yanayi mai kyau ga ‘yan kasa da kuma adalci a kowane ɓangare, yana mai cewa duk dan majalisar da aka zaɓa a matsayin wakilin al’umma kuma ya gaza kare muradunsu to a hankali kima da mutuncin kasar yake zubarwa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa
Labarai

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Next Post
Rukunin Ba Da Tallafin Jinya Na Sin Da Asibitin Nijar Sun Gudanar Da Aikin Jinya Kyauta

Rukunin Ba Da Tallafin Jinya Na Sin Da Asibitin Nijar Sun Gudanar Da Aikin Jinya Kyauta

LABARAI MASU NASABA

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.