ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sanatoci Sun Tayar Da Jijiyar Wuya Kan Tsarin Kujerun Zama A Majalisa

by Abubakar Abba
2 years ago
gaza

Biyo bayan shafe hutun kwanaki 40, domin gudanar da hutun bukukuwan Easter da na karamar Sallah, ‘yan majalisar dattawan sun dawo domin ci gaba da zaman majalisa.

Sai dai, zaman farko da suka yi bayan karewar hutun, hatsaniya da cacar baki na kimanin mintuna 30 mai tsanani ta barke a tsakanin sanatocin a babban zauren majalisar sakamakon sauyin wurin zama da aka yi wa kwaskwarima.

  • Karancin Wuta: Majalisa Ta Gayyaci Ministan Lantarki
  • ASUU: Jami’ar Abuja Ta Tsunduma Yajin Aiki

Lamarin ya faro ne a yayin da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya fara zayyano sunayen daga cikin sanatocin da suka yi bikin zagayowar ranar hai-huwarsu wadda ta zo daidai lokacin da sanatocin ke a cikin gudanar da hutun na kwana arba’ain.

ADVERTISEMENT

Haka zalika, cacar bakin ta yi kamari ne bayan da Sanata Sahabi Alhaji Ya’u, na APC daga Zamfara ya tashi daga kan kujerarsa da aka ware masa a cikin fishi, ya kai korafi wurin jagoran majalisar, Sanata Micheal Opeyemi Bamidele na APC daga Ekiti.

Shi ma Sanata Danjuma Goje na APC daga Gombe ta tsakiya, ya bayyana nasa rashin jin dadin ga Opeyemi Bamidele a kan wajen zaman da ake ware masa a zauren majalisar.

LABARAI MASU NASABA

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Wannan zaman dai, ya kasance zama na farko da sanatocin ke yin amfani da zau-ran majalisar da aka yi wa gyara bayan an shafe wata 19 da rufe babban zauren majalisar.

Bisa tsarin dokokin zaurin majalisar dattawa, sanatocin na zama ne daidai da matsayin kowanne sanata.
Sai dai, kura ta lafa a zauren majalisar bayan da Akpabio ya bukaci jagoran majalisar, Sanata Goje da kuma Sanata Sahabi da su koma su zauna kan Kujerensu, wanda kuma suka bi umarninsa. Hakan kuma ya bai wa Akpabio damar karanta jawabinsa na maraba ga sanatocin, inda daga bisa jagoran majalisar ya kira taron gaggawa don a kawo karshen tayar da jijiyar wuya a kan batun tsarin wajen zaman sanatocin a zauren majalisa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki
Labarai

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

November 14, 2025
Next Post
NNPP

'Gwamnatin Kano Da NNPP Sun Illata Siyasar Ganduje Duk Da Rashin Nasarar'

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025
Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

November 14, 2025
Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

November 14, 2025
Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

November 14, 2025
Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.