• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sarki Charles Ya Kaddamar Da Shirin Rage Zaman Banza Da Samar Da Aikin Yi A Nijeriya

by Muhammad
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Sarki Charles Ya Kaddamar Da Shirin Rage Zaman Banza Da Samar Da Aikin Yi A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai Martaba Sarkin Ingila, Charles na Uku, ya kaddamar da wani shiri na magance rashin aikin yi da samar da ayyukan yi ga matasan Nijeriya.

An bayyana hakan ne a yayin bikin baje kolin daukar ma’aikata na Prince’s Trust International (PTI) ranar Talata a Legas.

  • Buhari Zai Halarci Nadin Sarautar Sarki Charles A Landan
  • Shugaba Buhari Ya Gana Da Sarki Charles III Na Birtaniya A Landon

An gudanar da bikin baje kolin ne tare da hadin guiwar kungiyar tuntubar ma’aikata ta Nijeriya (NECA) da kuma Field of Skills and Dreams (FSD).

Mista Will Straw, babban jami’in gudanarwa na PTI, ya ce karancin ayyukan yi kalubale ne a duniya ba ga Nijeriya kadai ba.

Straw, ya yi nuni da cewa matasan Nijeriya na fuskantar matsalolin kwarewa da ayyukan yi.

Labarai Masu Nasaba

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

“Sama da yaran Nijeriya miliyan 10 ba sa zuwa makaranta.

“Da yawa kuma suna barin makaranta da wuri don su fara neman kuɗi; a cikin waɗanda suka kammala karatunsu da yawa za su iya kammala karatunsu ba tare da samun ƙwarewar da ake buƙata don shiga aiki ba.

Don magance wadannan kalubale, Straw ya ce PTI na da burin dinke barakar da ke akwai ta hanyar mai da hankali kan shirye-shiryen da za su baiwa matasa kwarewa.

Straw ya lura cewa mai martaba Sarki Charles III ya kafa PTI ne domin magance matsalar rashin aikin yi a tsakanin matasa a duniya.

Ya kara da cewa yanzu haka ana gudanar da irin wadannan shirye-shiryen cikin kasashe 23 na duniya.

A cewarsa, PTI tare da haɗin guiwar abokan hulɗa na gida suna aiki tukuru don samar da damarmaki don bunkasa ƙwarewa, sadarwa, juriya da kuma amincewa da matasa don samun nasara da kuma samar da sakamako na aiki.

“Muna aiki tare da abokan hulɗa na gida don isar da ilimi, aikin yi da shirye-shiryen kasuwanci waɗanda ke ba matasa damar koyo, samun kuɗi da bunƙasa rayuwarsu,” in ji shi.

Straw ya ce PTI na hada kai da kamfanoni masu zaman kansu domin daukar matasa aiki, inda ya ce kashi 96 cikin 100 na matasan da suka gudanar da shirye-shiryensu ana daukar su aiki ne cikin watanni uku.

“Burinmu a Nijeriya shi ne samar da damarmaki da zasu canza rayuwar matasa da nufin tallafa wa dubun-dubatar matasa kai tsaye a shekaru masu zuwa,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Aikin YiMatasaNijeriyaSarki Charles III
ShareTweetSendShare
Previous Post

Daliban Harshen Sinanci A Ghana Sun Dawo Da Bikin Da Suka Saba Yi A kowace Shekara Bayan Da Suka Dakatar A Dalilin COVID-19

Next Post

Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa Wajen Kare Mabanbantan Wayewar Kan Al’umma

Related

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
Manyan Labarai

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

19 hours ago
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai
Manyan Labarai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

20 hours ago
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

1 day ago
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da ɗumi-ɗuminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

1 day ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

1 day ago
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

1 day ago
Next Post
Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa Wajen Kare Mabanbantan Wayewar Kan Al’umma

Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa Wajen Kare Mabanbantan Wayewar Kan Al’umma

LABARAI MASU NASABA

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

May 9, 2025
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

May 9, 2025
Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

May 9, 2025
Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

May 9, 2025
Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.