• English
  • Business News
Sunday, May 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shekara 62 Da Samun ‘Yancin Kai: Na Damu Da Halin Da ‘Yan Nijeriya Ke Ciki – Buhari

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Shekara 62 Da Samun ‘Yancin Kai: Na Damu Da Halin Da ‘Yan Nijeriya Ke Ciki – Buhari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da Nijeriya ke bikin cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce yana jin radadin kalubalen da ‘yan Nijeriya ke fuskanta. 

Sai dai kuma ya ce gwamnatinsa ta cika mafi yawan alkawuran zaben da ya yi wa ‘yan Nijeriya a zaben 2015 da na 2019.

  • Darajar Vinicius Junior Ta Sake daukaka
  • Dakta Wandali: Ɗan Nijeriya Mai Kishin Ƙasa A Aikace

Shugaban ya ce har abada yana godiya ga ‘yan Nijeriya da suka zabe shi domin ya tafiyar da al’amuran kasar a madadinsu, bayan an yi masa gwaji da gazawa, kamar yadda ya yi nadamar cewa wannan shi ne jawabinsa na ranar samun ‘yancin kai na karshe a matsayinsa na shugaban kasa.

Da yake bayar da bayanin yadda ya gudanar da mulkinsa a cikin shekaru bakwai da suka gabata, Buhari ya ce gwamnatinsa ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen dakile matsalolin tsaro da suka addabi Nijeriya a farkon gwamnatinsa.

“Sabbin siffofin da suka saba wa kasarmu sun fara bayyana musamman na garkuwa da mutane, cin zarafi, kisan ‘yan kasa da ba su ji ba ba su gani ba, fashi da makami, wanda jami’an tsaron mu ne ke magance su.

Labarai Masu Nasaba

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar

Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta

Ya ce, “Ina jin irin radadin da ‘yan Nijeriya ke ciki kuma ina tabbatar muku da cewa juriya da hakurinku ba za su kasance a banza ba domin wannan gwamnati na ci gaba da daukar matakai tare da karfafa jami’an tsaro don ba su damar tunkarar duk wani kalubalen tsaro.”

Ya bayyana cewa a farkon gwamnatinsa a shekarar 2015 ya samar da kudaden da hukumomin tsaro ke bukata wanda kuma aka inganta a wa’adinsa na biyu a shekarar 2019 domin samun damar shawo kan matsalolin tsaro.

‘Yan Nijeriya da dama na fatan kalaman na shugaba Buhari su kasance ta yadda wasu yankuna za su sarara daga hare-haren da ake yi ba dare ba rana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlkawuraBikin Cika Shekara 62 Da Samun 'Yancin KaiBuhariNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Darajar Vinicius Junior Ta Sake daukaka

Next Post

Naja’atu Mohammed: Mace Ta Farko Shugabar Kungiyar Daliban Jami’ar ABU

Related

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar
Manyan Labarai

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar

17 minutes ago
Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Manyan Labarai

Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta

2 days ago
Mayar Da Hankali A Aikin Farfado Da Kwararrun Asibitocin Gwamnatin Tarayyya
Manyan Labarai

Mayar Da Hankali A Aikin Farfado Da Kwararrun Asibitocin Gwamnatin Tarayyya

2 days ago
Ƙungiyar ’yan Majalisar Dokokin Ƙasa Ta APC Ta Amince Da Takarar Tinubu A Zaɓen 2027 
Manyan Labarai

Ƙungiyar ’yan Majalisar Dokokin Ƙasa Ta APC Ta Amince Da Takarar Tinubu A Zaɓen 2027 

3 days ago
Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur

3 days ago
Tsaro Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Bunƙasa Tattalin Arziƙi – Atiku
Manyan Labarai

Tsaro Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Bunƙasa Tattalin Arziƙi – Atiku

3 days ago
Next Post
Naja’atu Mohammed: Mace Ta Farko Shugabar Kungiyar Daliban Jami’ar ABU

Naja’atu Mohammed: Mace Ta Farko Shugabar Kungiyar Daliban Jami’ar ABU

LABARAI MASU NASABA

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar

May 25, 2025
Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

May 25, 2025
An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

May 24, 2025
Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

May 24, 2025
Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

May 24, 2025
CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

May 24, 2025

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

May 24, 2025
Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.