ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Naja’atu Mohammed: Mace Ta Farko Shugabar Kungiyar Daliban Jami’ar ABU

by Bello Hamza
4 years ago
Naja'atu

Hajiiya Naja’atu Bala Mohammed, wadda aka fi kiranta da Hajia Naja musamman a tsakanin ‘yan gwagwarmaya da ‘yan siyasa a fadin tarayyar Nijeriya. Ta yi fice a fagen a fafutkar kare hakkin mata da al’umam gaba daya a fadin Nijeriya.

Ita ce kuma mace ta farko da ta lashe zaben kujerar majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Kano ta tsakiya, haka kuma ita be mace ta farko da ta zama shugabar kungiyar daliban Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya a zangon karatu na shekarar 1982/83.

  • Tsare-tsaren CBN Don Samar Da Kyakkyawar Alkibla Ga Tattalin Arzikin Nijeriya
  • ‘Yan Bindiga Kamar Dabbobi Suke, Mun Samu Makamin Da Zai Datsa Su Biyu —Matawalle

An haifi Hajiya Naja’atu Bala Muhammad ne a shekarar 1956 a garin Kanon Dabo, mahaifinta Alhaji Ali Abdullahi, ciakknen dan Jami’yyar NEPU ne da ya yi zamani da Malam Aminu Kano.

ADVERTISEMENT

Ta yi karatu a makarantar ‘St. Louis Pribate School’ Kano, ta kuma yi karatun koyon aikin malanta a ‘Women’s Teachers’ College’ kafin ta zarce zuwa Jami’ar Ahmadu Bello Zariya inda ta samu kammala karatu a fannin digiri a tarihi.

Naja’atu Bala Mohammed ta auri marigayi Dakta Bala Mohammed wanda shi ne mai ba Marigayi Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abubakar Rimi, shawara a kan bangaren harkokin siyasa.

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

A ranar 10 ga watan Yuli 1981 wasu gungun masu tarzoma suka kashe shi, kafin rasuwarsa mutum ne da ya yi Imani da akidun siyasar Jam’iyyar PRP na Marigayi Aminu Kano.

Naja’tu Bala Mohammed ta bayyana baiwa da Allah ya bata na shbugabanci tunlokacin da ta shiga harkar siysaa a jami’a ta kuma samu nasarar tafiyar da harkokin dalibai yadda ya kamata a wannan lokacin.

Tabbas ta kafa tarihi na zama shugabar kungiyar daliban jami’ar ABU ta kuma zama mataimakiyar shugabar kungiyar dalibai na kasa wato NANS.

Shighar Naja’atu Bala Mohammed harkokin siyaasa ya taimaka wajen zaburar da matan arewacin Nijeriya inda aka kai ga samun mata da ma sun shiga don a dama da su a harkar gudanar da mulkin al’umma.

Ta rike mukamai da dama da suka hada na shiga tsakani don sasanta rikicin ‘yan Boko Haram da gwamnatin tarayya, ba ta taba ganin aikinta cikin maza wani abu ne da zai hana bayar da nata gundummawar ba, tana daukar haka a matsayin sama ce na ta bayar da na gudumawar don daukaka kasarta Nijeriya, musamman abin da ya shafi tabbatar da zaman lafiya.

A wasu lokutta ta ki karbar wasu nadin da aka yi mata na mukamai, musanmman nadin da aka yi mata na zama ‘yar kwamitin gudanarwar Jam’iar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, inda ta ce ba a kai ga tuntubarta ba kafin a yi mata nadin. A halin yanzu ta karbi mukamin kwamishiniya a hukumar kula da aikin.

Naja'atu
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Naja'atu
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Naja'atu
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
An Sake Yin Juyin Mulki A Burkina Faso Bayan Wata 8

An Sake Yin Juyin Mulki A Burkina Faso Bayan Wata 8

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.