ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Naja’atu Mohammed: Mace Ta Farko Shugabar Kungiyar Daliban Jami’ar ABU

by Bello Hamza
4 years ago
Naja'atu

Hajiiya Naja’atu Bala Mohammed, wadda aka fi kiranta da Hajia Naja musamman a tsakanin ‘yan gwagwarmaya da ‘yan siyasa a fadin tarayyar Nijeriya. Ta yi fice a fagen a fafutkar kare hakkin mata da al’umam gaba daya a fadin Nijeriya.

Ita ce kuma mace ta farko da ta lashe zaben kujerar majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Kano ta tsakiya, haka kuma ita be mace ta farko da ta zama shugabar kungiyar daliban Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya a zangon karatu na shekarar 1982/83.

  • Tsare-tsaren CBN Don Samar Da Kyakkyawar Alkibla Ga Tattalin Arzikin Nijeriya
  • ‘Yan Bindiga Kamar Dabbobi Suke, Mun Samu Makamin Da Zai Datsa Su Biyu —Matawalle

An haifi Hajiya Naja’atu Bala Muhammad ne a shekarar 1956 a garin Kanon Dabo, mahaifinta Alhaji Ali Abdullahi, ciakknen dan Jami’yyar NEPU ne da ya yi zamani da Malam Aminu Kano.

ADVERTISEMENT

Ta yi karatu a makarantar ‘St. Louis Pribate School’ Kano, ta kuma yi karatun koyon aikin malanta a ‘Women’s Teachers’ College’ kafin ta zarce zuwa Jami’ar Ahmadu Bello Zariya inda ta samu kammala karatu a fannin digiri a tarihi.

Naja’atu Bala Mohammed ta auri marigayi Dakta Bala Mohammed wanda shi ne mai ba Marigayi Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abubakar Rimi, shawara a kan bangaren harkokin siyasa.

LABARAI MASU NASABA

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

A ranar 10 ga watan Yuli 1981 wasu gungun masu tarzoma suka kashe shi, kafin rasuwarsa mutum ne da ya yi Imani da akidun siyasar Jam’iyyar PRP na Marigayi Aminu Kano.

Naja’tu Bala Mohammed ta bayyana baiwa da Allah ya bata na shbugabanci tunlokacin da ta shiga harkar siysaa a jami’a ta kuma samu nasarar tafiyar da harkokin dalibai yadda ya kamata a wannan lokacin.

Tabbas ta kafa tarihi na zama shugabar kungiyar daliban jami’ar ABU ta kuma zama mataimakiyar shugabar kungiyar dalibai na kasa wato NANS.

Shighar Naja’atu Bala Mohammed harkokin siyaasa ya taimaka wajen zaburar da matan arewacin Nijeriya inda aka kai ga samun mata da ma sun shiga don a dama da su a harkar gudanar da mulkin al’umma.

Ta rike mukamai da dama da suka hada na shiga tsakani don sasanta rikicin ‘yan Boko Haram da gwamnatin tarayya, ba ta taba ganin aikinta cikin maza wani abu ne da zai hana bayar da nata gundummawar ba, tana daukar haka a matsayin sama ce na ta bayar da na gudumawar don daukaka kasarta Nijeriya, musamman abin da ya shafi tabbatar da zaman lafiya.

A wasu lokutta ta ki karbar wasu nadin da aka yi mata na mukamai, musanmman nadin da aka yi mata na zama ‘yar kwamitin gudanarwar Jam’iar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, inda ta ce ba a kai ga tuntubarta ba kafin a yi mata nadin. A halin yanzu ta karbi mukamin kwamishiniya a hukumar kula da aikin.

Naja'atu
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Nijeriya
Rahotonni

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

June 20, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Rahotonni

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

June 20, 2026
IMF
Rahotonni

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
Next Post
An Sake Yin Juyin Mulki A Burkina Faso Bayan Wata 8

An Sake Yin Juyin Mulki A Burkina Faso Bayan Wata 8

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.