ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Naja’atu Mohammed: Mace Ta Farko Shugabar Kungiyar Daliban Jami’ar ABU

by Bello Hamza
4 years ago
Naja'atu

Hajiiya Naja’atu Bala Mohammed, wadda aka fi kiranta da Hajia Naja musamman a tsakanin ‘yan gwagwarmaya da ‘yan siyasa a fadin tarayyar Nijeriya. Ta yi fice a fagen a fafutkar kare hakkin mata da al’umam gaba daya a fadin Nijeriya.

Ita ce kuma mace ta farko da ta lashe zaben kujerar majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Kano ta tsakiya, haka kuma ita be mace ta farko da ta zama shugabar kungiyar daliban Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya a zangon karatu na shekarar 1982/83.

  • Tsare-tsaren CBN Don Samar Da Kyakkyawar Alkibla Ga Tattalin Arzikin Nijeriya
  • ‘Yan Bindiga Kamar Dabbobi Suke, Mun Samu Makamin Da Zai Datsa Su Biyu —Matawalle

An haifi Hajiya Naja’atu Bala Muhammad ne a shekarar 1956 a garin Kanon Dabo, mahaifinta Alhaji Ali Abdullahi, ciakknen dan Jami’yyar NEPU ne da ya yi zamani da Malam Aminu Kano.

ADVERTISEMENT

Ta yi karatu a makarantar ‘St. Louis Pribate School’ Kano, ta kuma yi karatun koyon aikin malanta a ‘Women’s Teachers’ College’ kafin ta zarce zuwa Jami’ar Ahmadu Bello Zariya inda ta samu kammala karatu a fannin digiri a tarihi.

Naja’atu Bala Mohammed ta auri marigayi Dakta Bala Mohammed wanda shi ne mai ba Marigayi Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abubakar Rimi, shawara a kan bangaren harkokin siyasa.

LABARAI MASU NASABA

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

A ranar 10 ga watan Yuli 1981 wasu gungun masu tarzoma suka kashe shi, kafin rasuwarsa mutum ne da ya yi Imani da akidun siyasar Jam’iyyar PRP na Marigayi Aminu Kano.

Naja’tu Bala Mohammed ta bayyana baiwa da Allah ya bata na shbugabanci tunlokacin da ta shiga harkar siysaa a jami’a ta kuma samu nasarar tafiyar da harkokin dalibai yadda ya kamata a wannan lokacin.

Tabbas ta kafa tarihi na zama shugabar kungiyar daliban jami’ar ABU ta kuma zama mataimakiyar shugabar kungiyar dalibai na kasa wato NANS.

Shighar Naja’atu Bala Mohammed harkokin siyaasa ya taimaka wajen zaburar da matan arewacin Nijeriya inda aka kai ga samun mata da ma sun shiga don a dama da su a harkar gudanar da mulkin al’umma.

Ta rike mukamai da dama da suka hada na shiga tsakani don sasanta rikicin ‘yan Boko Haram da gwamnatin tarayya, ba ta taba ganin aikinta cikin maza wani abu ne da zai hana bayar da nata gundummawar ba, tana daukar haka a matsayin sama ce na ta bayar da na gudumawar don daukaka kasarta Nijeriya, musamman abin da ya shafi tabbatar da zaman lafiya.

A wasu lokutta ta ki karbar wasu nadin da aka yi mata na mukamai, musanmman nadin da aka yi mata na zama ‘yar kwamitin gudanarwar Jam’iar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, inda ta ce ba a kai ga tuntubarta ba kafin a yi mata nadin. A halin yanzu ta karbi mukamin kwamishiniya a hukumar kula da aikin.

Naja'atu
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ba Mu Taba Biyan Kudin Fansa Ba Kuma Ba Za Mu Biya Ba – Kwamishinan Katsina

MASU ALAKA

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Umarnin Kawo Karshen Matsalar Tsaro
Rahotonni

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

September 5, 2026
Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
Rahotonni

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

September 5, 2026
Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
Rahotonni

Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki

September 5, 2026
Next Post
An Sake Yin Juyin Mulki A Burkina Faso Bayan Wata 8

An Sake Yin Juyin Mulki A Burkina Faso Bayan Wata 8

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.