• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban NIS Ya Kaddamar Da Ofishin Fasfo Na Zamani A Zariya

by Sulaiman
3 years ago
Shugaban NIS

Shugaban hukumar NIS ta kasa Isah Idris Jere, ya kaddamar da fara yin ingantaccen tsarin fasfo na zamani (e-Passport) tare da kaddamar da ofishin fasfo din a birnin Zaria da ke Jihar Kaduna.

Shugaban ya bayyana cewa, Burin hukumar NIS a halin yanzu shine, ci gaba da inganta aikinta ta kowane fanni, musamman a fannin gudanar da fasfo, kula da iyakoki, da jin dadin ma’aikata.

  • Ina Rokon ‘Yan Siyasar Nijeriya Da Su Tabbatar An Yi Sahihin Zabe —Obama

Ingantaccen fasfo na zamanin da aka kaddamar a birnin, kashi uku ne;

  1. Mai shafi 32 tsawon shekaru 5
  2. Mai shafi 64 tsawon shekaru 5
  3. Mai shafi 64 tsawon shekaru 10 amma na masu manyan shekaru ne kawai

Ingantaccen fasfo na zamani (e-Passport) yana da ingantattun nau’uka na tsaro fiye da fasfon na farko (e-Passport), nau’ukan tsaron da aka sa masa bayan ingantashi, ya mai dashi daya daga cikin fasfo na zamani mafi tsaro a Duniya. Yana da shafuka masu nau’i kamar leda wanda hakan tasa yake da juriya ga ruwa, sannan kuma da zarar an sauya wani abu ajikinsa zai nuna shaida.

Shugaban NIS

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

Nijeriya ce kasa ta farko a Afirka da ta fara yin kaura zuwa irin wannan fasfo; cibiyoyinmu za su cigaba da gudanar da aikin fasfo na zamani da tsoho irin na da, har zuwa lokacin da cibiyoyin za su samu cikakkun kayan aiki don komawa tsarin ingantacce na zamani baki daya.

A yau, yayin da muke kaddamar da wannan ofishin fasfo, Zariya ta shiga jerin cibiyoyin da suke gudanar da ayyukan fasfo a fadin kasar nan da kuma kasashen waje, wadanda suka hada da FCT-Abuja, Lagos, Fatakwal, Canada, UK da Amurka wadanda suka yi nasarar yin kaura zuwa tsarin fasfo na zamani (e-Passport).

Abun ban sha’awa, Zaria ta bambanta da sauran cibiyoyin ta fuskar cewa, ita ce ofishin fasfo na farko a Nijeriya da ke wajen babban birnin jiha.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda
Labarai

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi
Manyan Labarai

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
Next Post
Kasar Sin Tana Jawo Hankalin Masu Zuba Jari Na Kasashen Ketare

Kasar Sin Tana Jawo Hankalin Masu Zuba Jari Na Kasashen Ketare

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
katsina

Tawagar Bankin Duniya Ta Gana Da Gwamnan Katsina Kan Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Muhallinsu

October 17, 2025
Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

October 17, 2025
Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.