• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban NIS Ya Kaddamar Da Ofishin Fasfo Na Zamani A Zariya

by Sulaiman
3 years ago
Shugaban NIS

Shugaban hukumar NIS ta kasa Isah Idris Jere, ya kaddamar da fara yin ingantaccen tsarin fasfo na zamani (e-Passport) tare da kaddamar da ofishin fasfo din a birnin Zaria da ke Jihar Kaduna.

Shugaban ya bayyana cewa, Burin hukumar NIS a halin yanzu shine, ci gaba da inganta aikinta ta kowane fanni, musamman a fannin gudanar da fasfo, kula da iyakoki, da jin dadin ma’aikata.

  • Ina Rokon ‘Yan Siyasar Nijeriya Da Su Tabbatar An Yi Sahihin Zabe —Obama

Ingantaccen fasfo na zamanin da aka kaddamar a birnin, kashi uku ne;

  1. Mai shafi 32 tsawon shekaru 5
  2. Mai shafi 64 tsawon shekaru 5
  3. Mai shafi 64 tsawon shekaru 10 amma na masu manyan shekaru ne kawai

Ingantaccen fasfo na zamani (e-Passport) yana da ingantattun nau’uka na tsaro fiye da fasfon na farko (e-Passport), nau’ukan tsaron da aka sa masa bayan ingantashi, ya mai dashi daya daga cikin fasfo na zamani mafi tsaro a Duniya. Yana da shafuka masu nau’i kamar leda wanda hakan tasa yake da juriya ga ruwa, sannan kuma da zarar an sauya wani abu ajikinsa zai nuna shaida.

Shugaban NIS

LABARAI MASU NASABA

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

Nijeriya ce kasa ta farko a Afirka da ta fara yin kaura zuwa irin wannan fasfo; cibiyoyinmu za su cigaba da gudanar da aikin fasfo na zamani da tsoho irin na da, har zuwa lokacin da cibiyoyin za su samu cikakkun kayan aiki don komawa tsarin ingantacce na zamani baki daya.

A yau, yayin da muke kaddamar da wannan ofishin fasfo, Zariya ta shiga jerin cibiyoyin da suke gudanar da ayyukan fasfo a fadin kasar nan da kuma kasashen waje, wadanda suka hada da FCT-Abuja, Lagos, Fatakwal, Canada, UK da Amurka wadanda suka yi nasarar yin kaura zuwa tsarin fasfo na zamani (e-Passport).

Abun ban sha’awa, Zaria ta bambanta da sauran cibiyoyin ta fuskar cewa, ita ce ofishin fasfo na farko a Nijeriya da ke wajen babban birnin jiha.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya
Labarai

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

October 10, 2025
Nijeriya
Labarai

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Next Post
Kasar Sin Tana Jawo Hankalin Masu Zuba Jari Na Kasashen Ketare

Kasar Sin Tana Jawo Hankalin Masu Zuba Jari Na Kasashen Ketare

LABARAI MASU NASABA

sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci’ Yan Nijeriya Su Rika Sayen Kayan Da Aka Sarrafa A Gida

October 11, 2025
Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 10, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Birnin Tarayya Zai Taimaka Da Tara Kudin Shiga Daga Fannin Da Bai Shafi Mai Ba — Dantsoho

October 10, 2025
Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

October 10, 2025
peter

Peter Obi Ya Bukaci INEC Ta Tabbatar Da Shaidar Karatun Dan Takara Kafin Shiga Zabe

October 10, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

October 10, 2025
Jonathan

Maƙiyan Jonathan Ne Kaɗai Za Su Zuga Shi Ya Fito Takara A 2027 – Oshiomhole

October 10, 2025
Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

October 10, 2025
Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

October 10, 2025
Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.