ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 21, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
Sin

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi ya gana da takwaransa na Rasha Sergey Lavrov jiya Lahadi a birnin Beijing, inda ya yi masa maraba da zuwa taron ministocin kasashe membobin dandalin hadin gwiwar Shanghai ko SCO.

Wan Yi, ya ce Sin a shirye take ta yi aiki tare da Rasha, da sauran kasashe mambobin SCO wajen gudanar da taron na birnin Tianjin, da daga matsayin dandalin na SCO zuwa sabon matsayi.

  • Gwamna Abba Ya Yi Alhinin Rasuwar Muhammadu Buhari
  • Za A Yi Taron Shugabannin Matasa Na Farko Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka A Nanjing

Ya ce a bana ake bikin cika shekaru 80, da cimma nasarar yakin da Sinawa suka gwabza don nuna adawa da mamayar dakarun Japan, kuma ya dace sassan biyu su gudanar da ayyuka na tunawa da cika shekaru 80, da cimma nasarar yakin duniya na biyu da kiyaye ainihin tarihin yakin.

ADVERTISEMENT

A nasa bangare kuwa, mista Lavrov bayyana aniyar kasarsa ya yi ta yin aiki tukuru tare da Sin, wajen zurfafa hadin gwiwa a mabanbantan fannoni, karkashin managarcin jagorancin shugabannin kasashen biyu, da ingiza sabbin nasarori a alakar sassan biyu.

Ya ce Rasha za ta ci gaba da mara baya ga Sin bisa jagorancin karba-karba na dandalin SCO, da inganta tattaunawa, da hadin gwiwa karkashin tsare-tsaren ayyukan SCO da sauransu, tare da tabbatar da kammala taron SCO na birnin Tianjin cikin nasara. (Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Karbi Bakuncin Taron Daidaita Batun Kare Hakkin Dan Adam

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi A Taron Majalissar UNHRC

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Ta Karbi Bakuncin Taron Daidaita Batun Kare Hakkin Dan Adam
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Wakilin Sin Ya Yi Jawabi A Taron Majalissar UNHRC
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Mutumin Da Ya Yi Matukar Tasiri Kan Shugaba Xi Jinping
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Mutumin Da Ya Yi Matukar Tasiri Kan Shugaba Xi Jinping
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)
  • Sulaiman
    Kasar Sin Ta Karbi Bakuncin Taron Daidaita Batun Kare Hakkin Dan Adam
  • Sulaiman
    Wakilin Sin Ya Yi Jawabi A Taron Majalissar UNHRC
  • Sulaiman
    Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Karbi Bakuncin Taron Daidaita Batun Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Karbi Bakuncin Taron Daidaita Batun Kare Hakkin Dan Adam

June 21, 2026
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi A Taron Majalissar UNHRC
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi A Taron Majalissar UNHRC

June 21, 2026
Mutumin Da Ya Yi Matukar Tasiri Kan Shugaba Xi Jinping
Daga Birnin Sin

Mutumin Da Ya Yi Matukar Tasiri Kan Shugaba Xi Jinping

June 21, 2026
Next Post
Na Yafe Wa Buhari Duk Abin Da Ya Min – Buba Galadima

Na Yafe Wa Buhari Duk Abin Da Ya Min – Buba Galadima

LABARAI MASU NASABA

Wasu Abubuwa Da Ke Sa Maza Hana Mata Fita Unguwa (Uwargida)

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)

June 21, 2026
Kasar Sin Ta Karbi Bakuncin Taron Daidaita Batun Kare Hakkin Dan Adam

Kasar Sin Ta Karbi Bakuncin Taron Daidaita Batun Kare Hakkin Dan Adam

June 21, 2026
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi A Taron Majalissar UNHRC

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi A Taron Majalissar UNHRC

June 21, 2026
Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

June 21, 2026
Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

June 21, 2026
Mutumin Da Ya Yi Matukar Tasiri Kan Shugaba Xi Jinping

Mutumin Da Ya Yi Matukar Tasiri Kan Shugaba Xi Jinping

June 21, 2026
Rikicin ADC: Ibrahim Little Ya Ƙaryata Zargin Ƙaƙabawa Jam’iyyar Shugabanni

Rikicin ADC: Ibrahim Little Ya Ƙaryata Zargin Ƙaƙabawa Jam’iyyar Shugabanni

June 21, 2026
Mutumin Da Ya Yi Matukar Tasiri Kan Shugaba Xi Jinping

Mutumin Da Ya Yi Matukar Tasiri Kan Shugaba Xi Jinping

June 21, 2026
Ƴansanda Sun Kama Mutane 5 Kan Satar Wayoyin Lantarki A Katsina

Ƴansanda Sun Kama Mutane 5 Kan Satar Wayoyin Lantarki A Katsina

June 21, 2026
Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

Menene Hukuncin Yin Aure Da Cikin Shege?

June 21, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.