• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Sauke Nauyin Dake Wuyanta A Fannin Samar Da Ci Gaba Marar Gurbata Yanayi

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Na Sauke Nauyin Dake Wuyanta A Fannin Samar Da Ci Gaba Marar Gurbata Yanayi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Cikin shekaru da dama, kasar na ta aiwatar da matakai daban daban na bunkasa ci gabanta ba tare da lalata yanayi ba, musamman ma bayan da ta kaddamar da shirin hadin gwiwa na BRICS a shekarar 2019, shirin da ke da nufin ingiza hadin gwiwa tsakanin kasa da kasa bisa shawarar “ziri daya da hanya daya” ba tare da gurbata yanayi ba.

Ko shakka babu wannan shiri ya zama wani sabon ginshikin samar da ci gaba marar lalata yanayi, wanda zai tabbatar da daukacin bil adama yana gudanar da rayuwa tare da kaucewa fitar da adadin iskar carbon mai dumama yanayi da ta wuce kima. Kuma cimma nasarar hakan zai wakana ne kawai idan dukkanin sassa sun hada karfi da karfe, wajen aiwatar da matakan kare muhalli, da zamanantar da kiyaye muhallin halittu, da cimma burikan dake kunshe cikin ajandar nan ta SDGs, ta ci gaba mai dorewa ta MDD nan zuwa shekarar 2030.

  • Sojoji Sun Kama Mutane 20 Kan Zargin Kashe-kashe A Jihar Filato
  • Amurka Ta Lahanta Taiwan Na Kasar Sin Ta Hanyar Sayarwa Yankin Da Makamai

Cikin sahihan matakai da kasar Sin ke aiwatarwa domin ganin an cimma nasara, akwai rungumar sabbin makamashi, da rage dogaro kan hanyoyin kona sinadarai dake fitar da iskar carbon fiye da kima.

Alal hakika, Sin ta ciri tuta a fannin nan na samar da ci gaba ba tare da gurbata yanayi ba, bisa matakan da take aiwatarwa a gida da matakin kasa da kasa. Sin ta samar da sahihan tsare-tsare na cin gajiyar makamashi mai dorewa, da mara baya ga hadin gwiwar dukkanin sassa yayin da ake tunkarar tarin kalubale masu nasaba da sauyin yanayi.

A ganina hadin gwiwar Sin da sauran sassan kasa da kasa zai ci gaba da kasancewa muhimmin jigo, wanda zai ingiza nasarar ajandar nan ta ci gaba mai dorewa, da samar da yanayi mai inganci na kare yanayi, ta yadda daukacin bil adama zai samu damar yin rayuwa mai tsafta, da dakile aukuwar bala’u da samun ci gaba mai dorewa. (Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Sakkwato Ta Bayar Da ₦20m Ga Iyalan Wadanda Sojoji Suka Harba Wa Bama-bamai Bisa Kuskure A Jihar

Next Post

Amurka Da Phillippines Sun Hada Karfi Don Kalubalantar Sin Kan Batun Tekun Kudancinta

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

19 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

20 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

21 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

22 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

24 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

2 days ago
Next Post
Amurka Da Phillippines Sun Hada Karfi Don Kalubalantar Sin Kan Batun Tekun Kudancinta

Amurka Da Phillippines Sun Hada Karfi Don Kalubalantar Sin Kan Batun Tekun Kudancinta

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.