• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Sauke Nauyin Dake Wuyanta A Fannin Samar Da Ci Gaba Marar Gurbata Yanayi

by CGTN Hausa and Sulaiman
5 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Na Sauke Nauyin Dake Wuyanta A Fannin Samar Da Ci Gaba Marar Gurbata Yanayi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Cikin shekaru da dama, kasar na ta aiwatar da matakai daban daban na bunkasa ci gabanta ba tare da lalata yanayi ba, musamman ma bayan da ta kaddamar da shirin hadin gwiwa na BRICS a shekarar 2019, shirin da ke da nufin ingiza hadin gwiwa tsakanin kasa da kasa bisa shawarar “ziri daya da hanya daya” ba tare da gurbata yanayi ba.

Ko shakka babu wannan shiri ya zama wani sabon ginshikin samar da ci gaba marar lalata yanayi, wanda zai tabbatar da daukacin bil adama yana gudanar da rayuwa tare da kaucewa fitar da adadin iskar carbon mai dumama yanayi da ta wuce kima. Kuma cimma nasarar hakan zai wakana ne kawai idan dukkanin sassa sun hada karfi da karfe, wajen aiwatar da matakan kare muhalli, da zamanantar da kiyaye muhallin halittu, da cimma burikan dake kunshe cikin ajandar nan ta SDGs, ta ci gaba mai dorewa ta MDD nan zuwa shekarar 2030.

  • Sojoji Sun Kama Mutane 20 Kan Zargin Kashe-kashe A Jihar Filato
  • Amurka Ta Lahanta Taiwan Na Kasar Sin Ta Hanyar Sayarwa Yankin Da Makamai

Cikin sahihan matakai da kasar Sin ke aiwatarwa domin ganin an cimma nasara, akwai rungumar sabbin makamashi, da rage dogaro kan hanyoyin kona sinadarai dake fitar da iskar carbon fiye da kima.

Alal hakika, Sin ta ciri tuta a fannin nan na samar da ci gaba ba tare da gurbata yanayi ba, bisa matakan da take aiwatarwa a gida da matakin kasa da kasa. Sin ta samar da sahihan tsare-tsare na cin gajiyar makamashi mai dorewa, da mara baya ga hadin gwiwar dukkanin sassa yayin da ake tunkarar tarin kalubale masu nasaba da sauyin yanayi.

A ganina hadin gwiwar Sin da sauran sassan kasa da kasa zai ci gaba da kasancewa muhimmin jigo, wanda zai ingiza nasarar ajandar nan ta ci gaba mai dorewa, da samar da yanayi mai inganci na kare yanayi, ta yadda daukacin bil adama zai samu damar yin rayuwa mai tsafta, da dakile aukuwar bala’u da samun ci gaba mai dorewa. (Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Sakkwato Ta Bayar Da ₦20m Ga Iyalan Wadanda Sojoji Suka Harba Wa Bama-bamai Bisa Kuskure A Jihar

Next Post

Amurka Da Phillippines Sun Hada Karfi Don Kalubalantar Sin Kan Batun Tekun Kudancinta

Related

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

7 hours ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

11 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

12 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

13 hours ago
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 
Daga Birnin Sin

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

14 hours ago
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama
Daga Birnin Sin

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

14 hours ago
Next Post
Amurka Da Phillippines Sun Hada Karfi Don Kalubalantar Sin Kan Batun Tekun Kudancinta

Amurka Da Phillippines Sun Hada Karfi Don Kalubalantar Sin Kan Batun Tekun Kudancinta

LABARAI MASU NASABA

Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

June 6, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

June 6, 2025
Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

June 6, 2025
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.