• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

by CMG Hausa
2 years ago
Sin

Ran 30 ga watan nan da muke ciki, kasar Sin ta cimma nasarar harba kumbon Shenzhou-16. Kafin an harba kumbon, mai magana da yawun hukuma mai kula da harkokin nazarin sararin samaniya ta kasar Sin ya bayyana cewa, Sin na maraba da ‘yan saman jannati na sauran kasashe da su yi amfani da tasharta ta samaniya, don hadin kai wajen gudanar da ayyukan nazari, da more ci gaba tare.

Aiwatar da hadin gwiwa a fannin nazarin harkokin samaniya, bukatun bai daya ne na kasashe daban-daban, kuma Sin na nacewa ga yin mu’ammala da hadin kai da sauran kasashe, ko hukumomin nazarin sararin samaniya, da kungiyoyin kasa da kasa a wannan fanni.

  • Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

A nahiyar Afirka kuwa, hadin kan bangarorin biyu ya zama karfin ingiza hadin kansu, karkashin dandalin tattaunawar hadin kan Sin da Afrika, da shawarar “ziri daya da hanya daya”. Bangarorin biyu sun yi hadin kai a fannin fitar da tauraron dan Adama da aka harhada, da gina manyan ababen nazarin sararin samaniya, da nazarin tauraron dan Adam, tare da cimma nasarori da dama. Ci gaban kimiyya da fasaha a wannan fanni, suna kara karfin zamanintar da rayuwar al’umma da tattalin arzikin Afrika.

Dan saman janati na farko da ya taka doron duniyar wata Neil Alden Armstrong, ya taba bayyana cewa, dan karamin matakin da ya yi a doron duniyar wata, babban ci gaba ne ga dan Adam baki daya.

Nasarorin da Sin take samu a fannin nazarin sararin samaniya, ba ma kawai ci gaban da take da shi ba ne, haka kuma ci gaba na bai daya ne ga daukacin Bil Adama. Sin na nacewa ga nazarin sararin samaniya cikin lumana, ta hadin kai da sauran sassan kasa da kasa, ta yadda daukacin bil Adama za su more wannan ci gaba. (Mai zana da rubuta: MINA)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan
Daga Birnin Sin

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025
Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

October 24, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025
Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.