ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Fitar Da Rahoton Take Hakkin Dan Adam A Amurka A Shekarar 2022

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

Yau ne, ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin ya fitar da rahoton take hakkin dan Adam a Amurka a shekarar 2022.

Rahoton ya ce, shekarar ta 2022 ta shaida wani gagarumin koma baya ga hakkin dan Adam na Amurka.

  • Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 7, Mutane 60 Sun Bace A Kasar Ecuador 

Ya kara da cewa, a Amurka, kasar da ke yiwa kanta lakabi da “mai kare hakkin da-adam”, cututtuka masu tsanani kamar siyasar kudi, da nuna wariyar launin fata, da matsalar harbin bindiga, da yadda ’yan sanda ke cin zarafin jama’a, da bambanci tsakanin masu arziki da talakawa sun yi kamari.

ADVERTISEMENT

A cewar rahoton, dokoki na kare hakkin dan Adam, da na shari’a, sun fuskanci mummunan koma-baya, wanda ke kara tauye hakki da ’yancin Amurkawa.

Ranar 27 ga wata, rana ce ta matukar bakin ciki ga wasu iyalan Amurkawa. A wannan rana da safe, ’yan shekaru tara 3 da wasu baligai 3 sun rasa rayukansu cikin harbe-harben da aka yi a makarantar firamare na birnin Nashville da ke jihar Tennessee. Mafarki maras dadi ya sake abkuwa. Ba shakka Amurka ta gamu da matsala.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Yau Talata kasar Sin ta gabatar da rahoto kan yadda Amurka ta keta hakkin dan Adam a shekarar 2022, wanda ya bayyana wa duniya gaskiyar Amurka.

Rahoton ya yi karin bayani kan yadda aka kara keta hakkin jama’ar Amurka da lalata ’yancinsu a shekarar bara da ta gabata. Amurka ta samu koma baya wajen kiyaye hakkin dan Adam. Ban da haka kuma, rahoton ya ce, Amurka, kasa ce da ta samun harbe-harben bindiga a makarantu. A shekarar 2022 kawai, yawan harbe-harben da aka yi a makarantun Amurka ya kai 302, wanda ya kafa tarihi tun bayan shekarar 1970. Harbe-harben bindiga sun zama babban dalilin da ya haifar da mutuwar kananan yara a Amurka.

Ba a tabbatar da tsaron lafiyar al’ummar Amurka ba, yayin da masu kudi suka yi amfani da kudinsu cikin zabe. Matsalar nuna bambancin launin fata ta kara yin kamari, yayin da gibin da ke tsakanin masu kudi da matalauta yake karuwa. Amurka ta gaza kiyaye hakkin dan Adam a gida. Kuma gwiwar Amurkawa ta sanyaya dangane da salon demokuradiyya da hakkin dan Adam na kasar duka. Amma kuma ’yan siyasar Amurka sun ci gaba da sukar wa wasu kasashe.

Salon hakkin dan Adam na Amurka, mafarki ne mafi rashin dadi na Amurkawa, da ma na al’ummomin kasa da kasa. (Mai fassarawa: Ibrahim, Tasallah Yuan)

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Buhari Ya Kaddamar Da Fara Hakar Danyen Mai A Jihar Nasarawa

Buhari Ya Kaddamar Da Fara Hakar Danyen Mai A Jihar Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.