• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Tana Fatan Bayar Da Gudummawa Ga Inganta Mu’ammalar Wayewar Kai Da Ci Gaban Duniya

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Tana Fatan Bayar Da Gudummawa Ga Inganta Mu’ammalar Wayewar Kai Da Ci Gaban Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Lin Jian, ya ce kudurin da aka zartas a babban taron MDD kwanan nan, mai nasaba da samar da “Ranar tattauna harkokin wayewar kai ta duniya” wanda Sin ta gabatar, ya nuna cewa ajandar raya wayewar kan duniya ta dace da bukatun zamani, kuma ra’ayoyi, da dabarun Sin suna samun karbuwa, da goyon baya, da amsa daga kasashe da dama. 

Lin Jian wanda ya bayyana hakan a Talatar nan, yayin da ya jagoranci taron manema labarai na rana rana da aka saba gudanarwa, ya ce Sin tana fatan yin aiki tare da al’ummun duniya, don karfafa mu’amala tsakanin wayewar kan al’ummmin kasa da kasa, da kuma inganta zaman lafiya da ci gaban duniya.

  • Mataimakin Shugaban Kasar Malawi Ya Rasu Hatsarin Jirgin Sama
  • Zargin Almundahanar Biliyan ₦2.8b: EFCC Ta Gurfanar Da Hadi Sirika

Game da kare kayan tarihi na duniya kuwa, Lin Jian ya ce, Sin tana da abubuwan tarihi 57, wadanda aka saka a jerin kayan tarihi na duniya, kuma wannan adadi ya zama na biyu a duniya. Kaza lika Sin tana son sanya hikima, da karfinta don habaka ci gaban kayan tarihi na duniya ba tare da kasala ba.

Game da binciken gano ko motoci masu aiki da lantarki kirar kasar Sin sun samu tallafi daga gwamnatin Sin din ko a’a, wanda EU ta kuduri aniyar gudanarwa kuwa, Lin Jian ya ce, Sin na kira ga EU da ta gaggauta dakatar da binciken, don gujewa gurgunta dangantakar kasuwanci, da zaman lafiya a tsarin samar da kayayyaki, da ayyukan masana’antu tsakanin Sin da EU.

Don gane da zargin da Amurka ta yayata cewa wai “Sin na haifar da barazanar makaman nukiliya”, Lin Jian ya ce, Sin na shawartar Amurka da ta ci gaba da rage yawan makaman nukiliyarta bisa gaskiya, maimakon jefa zargin hakan ga sauran kasashe.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sai kuma batun taron ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar BRICS, wanda aka gudanar kwanan nan, inda Lin Jian ya ce, ya kamata a daga matsayin kungiyar BRICS zuwa wani sabon tsarin hadin gwiwa na bangarori daban-daban, bisa sabbin kasuwanni da kasashe masu tasowa, wanda ke bude wa kowa kofa, tare da kasancewa damar cudanyar kasa da kasa.

Game da “Ra’ayoyi shida” na Sin da Brazil, don gane da warware rikicin Ukraine ta hanyar siyasa, wadanda suka samu karbuwa tsakanin kasashe da dama na duniya kuwa, Lin Jian ya ce, Sin tana maraba da karin kasashe masu goyon baya, da kuma rungumar “Ra’ayoyin shida”. (Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DuniyaTattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kwalara Ta Kashe Mutane 5 A Lagos, An Kai 60 Asibiti Ranga-Ranga

Next Post

Jirgin Ƙasan Kaduna Zuwa Kano Zai Fara Aiki Farkon 2025 

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

14 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

15 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

16 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

17 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

18 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

2 days ago
Next Post
Jirgin Ƙasan Kaduna Zuwa Kano Zai Fara Aiki Farkon 2025 

Jirgin Ƙasan Kaduna Zuwa Kano Zai Fara Aiki Farkon 2025 

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.