ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Tana Fatan Bayar Da Gudummawa Ga Inganta Mu’ammalar Wayewar Kai Da Ci Gaban Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Lin Jian, ya ce kudurin da aka zartas a babban taron MDD kwanan nan, mai nasaba da samar da “Ranar tattauna harkokin wayewar kai ta duniya” wanda Sin ta gabatar, ya nuna cewa ajandar raya wayewar kan duniya ta dace da bukatun zamani, kuma ra’ayoyi, da dabarun Sin suna samun karbuwa, da goyon baya, da amsa daga kasashe da dama. 

Lin Jian wanda ya bayyana hakan a Talatar nan, yayin da ya jagoranci taron manema labarai na rana rana da aka saba gudanarwa, ya ce Sin tana fatan yin aiki tare da al’ummun duniya, don karfafa mu’amala tsakanin wayewar kan al’ummmin kasa da kasa, da kuma inganta zaman lafiya da ci gaban duniya.

  • Mataimakin Shugaban Kasar Malawi Ya Rasu Hatsarin Jirgin Sama
  • Zargin Almundahanar Biliyan ₦2.8b: EFCC Ta Gurfanar Da Hadi Sirika

Game da kare kayan tarihi na duniya kuwa, Lin Jian ya ce, Sin tana da abubuwan tarihi 57, wadanda aka saka a jerin kayan tarihi na duniya, kuma wannan adadi ya zama na biyu a duniya. Kaza lika Sin tana son sanya hikima, da karfinta don habaka ci gaban kayan tarihi na duniya ba tare da kasala ba.

ADVERTISEMENT

Game da binciken gano ko motoci masu aiki da lantarki kirar kasar Sin sun samu tallafi daga gwamnatin Sin din ko a’a, wanda EU ta kuduri aniyar gudanarwa kuwa, Lin Jian ya ce, Sin na kira ga EU da ta gaggauta dakatar da binciken, don gujewa gurgunta dangantakar kasuwanci, da zaman lafiya a tsarin samar da kayayyaki, da ayyukan masana’antu tsakanin Sin da EU.

Don gane da zargin da Amurka ta yayata cewa wai “Sin na haifar da barazanar makaman nukiliya”, Lin Jian ya ce, Sin na shawartar Amurka da ta ci gaba da rage yawan makaman nukiliyarta bisa gaskiya, maimakon jefa zargin hakan ga sauran kasashe.

LABARAI MASU NASABA

Sin Tana Matsayi Na Farko A Duniya A Fannin Kirkire-kirkiren Wutar Lantarki

Sin Ta Yi Kunnen Doki Da Nijeriya A Gasar Kwallon Kafa Tsakanin Kasashe 4 Ta ‘Yan Kasa Da 17

Sai kuma batun taron ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar BRICS, wanda aka gudanar kwanan nan, inda Lin Jian ya ce, ya kamata a daga matsayin kungiyar BRICS zuwa wani sabon tsarin hadin gwiwa na bangarori daban-daban, bisa sabbin kasuwanni da kasashe masu tasowa, wanda ke bude wa kowa kofa, tare da kasancewa damar cudanyar kasa da kasa.

Game da “Ra’ayoyi shida” na Sin da Brazil, don gane da warware rikicin Ukraine ta hanyar siyasa, wadanda suka samu karbuwa tsakanin kasashe da dama na duniya kuwa, Lin Jian ya ce, Sin tana maraba da karin kasashe masu goyon baya, da kuma rungumar “Ra’ayoyin shida”. (Safiyah Ma)

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Yi Kunnen Doki Da Nijeriya A Gasar Kwallon Kafa Tsakanin Kasashe 4 Ta ‘Yan Kasa Da 17
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Yawan Kwanakin Da Ake Samun Guguwar Rairayi A Kasar Sin Ya Ragu
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Hukumomin Kasar Sin Sun Tsara Shirin Kandagarkin Ambaliyar Ruwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Annalena Baerbock: Kasar Sin Babbar Mai Goyon Bayan Tsarin Mabambantan Bangarori Ce

MASU ALAKA

Sin Tana Matsayi Na Farko A Duniya A Fannin Kirkire-kirkiren Wutar Lantarki
Daga Birnin Sin

Sin Tana Matsayi Na Farko A Duniya A Fannin Kirkire-kirkiren Wutar Lantarki

July 12, 2026
Sin Ta Yi Kunnen Doki Da Nijeriya A Gasar Kwallon Kafa Tsakanin Kasashe 4 Ta ‘Yan Kasa Da 17
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kunnen Doki Da Nijeriya A Gasar Kwallon Kafa Tsakanin Kasashe 4 Ta ‘Yan Kasa Da 17

July 12, 2026
Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Fitar Da Sanarwa Game Da Cika Shekaru 10 Da Fitar Da Hukuncin Takkadamar “Philippines Da China”
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Fitar Da Sanarwa Game Da Cika Shekaru 10 Da Fitar Da Hukuncin Takkadamar “Philippines Da China”

July 12, 2026
Next Post
Jirgin Ƙasan Kaduna Zuwa Kano Zai Fara Aiki Farkon 2025 

Jirgin Ƙasan Kaduna Zuwa Kano Zai Fara Aiki Farkon 2025 

LABARAI MASU NASABA

Sin Tana Matsayi Na Farko A Duniya A Fannin Kirkire-kirkiren Wutar Lantarki

Sin Tana Matsayi Na Farko A Duniya A Fannin Kirkire-kirkiren Wutar Lantarki

July 12, 2026
Mahara Sun Kashe Mutane 9 Ƴan Gida Ɗaya, Har Da Jariri Ɗan Wata 2 A Filato

Mahara Sun Kashe Mutane 9 Ƴan Gida Ɗaya, Har Da Jariri Ɗan Wata 2 A Filato

July 12, 2026
Sin Ta Yi Kunnen Doki Da Nijeriya A Gasar Kwallon Kafa Tsakanin Kasashe 4 Ta ‘Yan Kasa Da 17

Sin Ta Yi Kunnen Doki Da Nijeriya A Gasar Kwallon Kafa Tsakanin Kasashe 4 Ta ‘Yan Kasa Da 17

July 12, 2026
FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

July 12, 2026
Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Sa Miliyan 8.5 A Matsayin Kuɗin Hajjin 2027

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Sa Miliyan 8.5 A Matsayin Kuɗin Hajjin 2027

July 12, 2026
Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Fitar Da Sanarwa Game Da Cika Shekaru 10 Da Fitar Da Hukuncin Takkadamar “Philippines Da China”

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Fitar Da Sanarwa Game Da Cika Shekaru 10 Da Fitar Da Hukuncin Takkadamar “Philippines Da China”

July 12, 2026
Atiku Ya Soki Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC Da NECO Zuwa N50,000

Atiku Ya Soki Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC Da NECO Zuwa N50,000

July 12, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Daraktan Hollywood Carl Rinsch Zai Shafe Watanni 30 A Gidan Gyaran Hali

July 12, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jadadda Bukatar Kare Rayuka Da Dukiyoyin Jama’a Yayin Rangadi A Beijing

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jadadda Bukatar Kare Rayuka Da Dukiyoyin Jama’a Yayin Rangadi A Beijing

July 12, 2026
Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya

Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya

July 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.