ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Tana Fatan Bayar Da Gudummawa Ga Inganta Mu’ammalar Wayewar Kai Da Ci Gaban Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Lin Jian, ya ce kudurin da aka zartas a babban taron MDD kwanan nan, mai nasaba da samar da “Ranar tattauna harkokin wayewar kai ta duniya” wanda Sin ta gabatar, ya nuna cewa ajandar raya wayewar kan duniya ta dace da bukatun zamani, kuma ra’ayoyi, da dabarun Sin suna samun karbuwa, da goyon baya, da amsa daga kasashe da dama. 

Lin Jian wanda ya bayyana hakan a Talatar nan, yayin da ya jagoranci taron manema labarai na rana rana da aka saba gudanarwa, ya ce Sin tana fatan yin aiki tare da al’ummun duniya, don karfafa mu’amala tsakanin wayewar kan al’ummmin kasa da kasa, da kuma inganta zaman lafiya da ci gaban duniya.

  • Mataimakin Shugaban Kasar Malawi Ya Rasu Hatsarin Jirgin Sama
  • Zargin Almundahanar Biliyan ₦2.8b: EFCC Ta Gurfanar Da Hadi Sirika

Game da kare kayan tarihi na duniya kuwa, Lin Jian ya ce, Sin tana da abubuwan tarihi 57, wadanda aka saka a jerin kayan tarihi na duniya, kuma wannan adadi ya zama na biyu a duniya. Kaza lika Sin tana son sanya hikima, da karfinta don habaka ci gaban kayan tarihi na duniya ba tare da kasala ba.

ADVERTISEMENT

Game da binciken gano ko motoci masu aiki da lantarki kirar kasar Sin sun samu tallafi daga gwamnatin Sin din ko a’a, wanda EU ta kuduri aniyar gudanarwa kuwa, Lin Jian ya ce, Sin na kira ga EU da ta gaggauta dakatar da binciken, don gujewa gurgunta dangantakar kasuwanci, da zaman lafiya a tsarin samar da kayayyaki, da ayyukan masana’antu tsakanin Sin da EU.

Don gane da zargin da Amurka ta yayata cewa wai “Sin na haifar da barazanar makaman nukiliya”, Lin Jian ya ce, Sin na shawartar Amurka da ta ci gaba da rage yawan makaman nukiliyarta bisa gaskiya, maimakon jefa zargin hakan ga sauran kasashe.

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

Sai kuma batun taron ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar BRICS, wanda aka gudanar kwanan nan, inda Lin Jian ya ce, ya kamata a daga matsayin kungiyar BRICS zuwa wani sabon tsarin hadin gwiwa na bangarori daban-daban, bisa sabbin kasuwanni da kasashe masu tasowa, wanda ke bude wa kowa kofa, tare da kasancewa damar cudanyar kasa da kasa.

Game da “Ra’ayoyi shida” na Sin da Brazil, don gane da warware rikicin Ukraine ta hanyar siyasa, wadanda suka samu karbuwa tsakanin kasashe da dama na duniya kuwa, Lin Jian ya ce, Sin tana maraba da karin kasashe masu goyon baya, da kuma rungumar “Ra’ayoyin shida”. (Safiyah Ma)

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

June 15, 2026
Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”
Daga Birnin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

June 15, 2026
Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan
Daga Birnin Sin

Dunkulewar Kasa Shi Ne Burin Bai Daya Na Jama’ar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan

June 15, 2026
Next Post
Jirgin Ƙasan Kaduna Zuwa Kano Zai Fara Aiki Farkon 2025 

Jirgin Ƙasan Kaduna Zuwa Kano Zai Fara Aiki Farkon 2025 

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Ziyarci Matar Janar Rabe Da Aka Ceto, Ya Yaba Wa Sojoji

Gwamna Radda Ya Ziyarci Matar Janar Rabe Da Aka Ceto, Ya Yaba Wa Sojoji

June 16, 2026
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

Peter Obi Ya Nemi A Janye Hukuncin Kotu Kan Soke Rijistar ADC

June 16, 2026
Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

June 16, 2026
Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

June 16, 2026
Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

June 16, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Hukuncin Kotu Kan Ba Da Umarnin Soke Rajistar ADC

June 16, 2026
Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

June 15, 2026
Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

June 15, 2026
Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

June 15, 2026
Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.