• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya

by CMG Hausa
3 years ago
amurka

LABARAI MASU NASABA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Jiya Alhamis kwamitin hukumar kula da makamashin nukiliya ta kasa da kasa wato IAEA ya duba illolin da hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen Amurka, Birtaniya da Australiya dangane da jirgin ruwan karkashin ruwa mai aiki da makamashin nukiliya a fannonin musayar abubuwan nukiliya da ba da tabbaci da kuma sa ido a kai, ta yi kan “yarjejeniyar dakile yaduwar makaman nukiliya wato NPT”.

  • Cinikayyar Wajen Sin Ya Farfado Sakamakon Daukar Kwararan Matakan Farfadowar Tattalin Arziki

A yayin taron, Wang Qun, zaunannen wakilin kasar Sin a MDD da sauran hukumomin kasa da kasa a birnin Geneva ya yi nuni da cewa, hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen 3 dangane da jirgin ruwan karkashin ruwa mai aiki da makamashin nukiliya, ya saba wa yarjejeniyoyi da takardu masu ruwa da tsaki. Kasashen duniya sun rika nuna damuwa kan lamarin, don haka wajibi ne kasashen 3 su amsa tambayar kasa da kasa.
Wang Qun ya ci gaba da cewa, hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen 3 dangane da jirgin ruwa karkashin ruwa mai aiki da makamashin nukiliya, ta saba wa yarjejeniyar NPT, da “yarjejeniyar IAEA ta ba da tabbaci da sa ido daga dukkan fannoni” da “karin yarjejeniyar da IAEA da Australiya suka daddale”. Kome hujjar da kasashen 3 suka yi amfani da ita wajen yin hadin gwiwa kan jirgin ruwa karkashin ruwa mai aiki da makamashin nukiliya, kome matakan da za su dauka wajen daidaita abubuwa masu nasaba da makaman nukiliya, lallai wadannan kasashe 3 sun yi musayar abubuwa masu nasaba da makaman nukiliya ba bisa doka ba.
Wang Qun ya ci gaba da cewa, Amurka da Birtaniya sun nuna fuska biyu kan dakile yaduwar sinadarin nukiliya. A wani bangare, sun sanya takunkumi na kashin kai kan wasu kasashen da ba su da makaman nukiliya, wadanda suka kirkiro da kuma samun abubuwan nukiliya ba domin aikin soja ba, amma a wani bangare na daban kuma, sun kau da ido daga Australiya, sun bai wa Australiya abubuwa masu nasaba da makaman nukiliya kai tsaye a fili. Abun da suka yi zai yi mummunar illa kan tsarin kasa da kasa na dakile yaduwar makaman nukiliya da kuma yadda ake daidaita batutuwan nukiliya na Iran da Koriya ta Arewa. (Tasallah Yuan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka
Daga Birnin Sin

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
Next Post
Zargin Magudin Jarrabawa: WAEC Ta Damke Masu Sa Ido A Legas, Kano, Bayelsa, …

Zargin Magudin Jarrabawa: WAEC Ta Damke Masu Sa Ido A Legas, Kano, Bayelsa, ...

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.