• English
  • Business News
Saturday, August 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

Jiya Alhamis kwamitin hukumar kula da makamashin nukiliya ta kasa da kasa wato IAEA ya duba illolin da hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen Amurka, Birtaniya da Australiya dangane da jirgin ruwan karkashin ruwa mai aiki da makamashin nukiliya a fannonin musayar abubuwan nukiliya da ba da tabbaci da kuma sa ido a kai, ta yi kan “yarjejeniyar dakile yaduwar makaman nukiliya wato NPT”.

  • Cinikayyar Wajen Sin Ya Farfado Sakamakon Daukar Kwararan Matakan Farfadowar Tattalin Arziki

A yayin taron, Wang Qun, zaunannen wakilin kasar Sin a MDD da sauran hukumomin kasa da kasa a birnin Geneva ya yi nuni da cewa, hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen 3 dangane da jirgin ruwan karkashin ruwa mai aiki da makamashin nukiliya, ya saba wa yarjejeniyoyi da takardu masu ruwa da tsaki. Kasashen duniya sun rika nuna damuwa kan lamarin, don haka wajibi ne kasashen 3 su amsa tambayar kasa da kasa.
Wang Qun ya ci gaba da cewa, hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen 3 dangane da jirgin ruwa karkashin ruwa mai aiki da makamashin nukiliya, ta saba wa yarjejeniyar NPT, da “yarjejeniyar IAEA ta ba da tabbaci da sa ido daga dukkan fannoni” da “karin yarjejeniyar da IAEA da Australiya suka daddale”. Kome hujjar da kasashen 3 suka yi amfani da ita wajen yin hadin gwiwa kan jirgin ruwa karkashin ruwa mai aiki da makamashin nukiliya, kome matakan da za su dauka wajen daidaita abubuwa masu nasaba da makaman nukiliya, lallai wadannan kasashe 3 sun yi musayar abubuwa masu nasaba da makaman nukiliya ba bisa doka ba.
Wang Qun ya ci gaba da cewa, Amurka da Birtaniya sun nuna fuska biyu kan dakile yaduwar sinadarin nukiliya. A wani bangare, sun sanya takunkumi na kashin kai kan wasu kasashen da ba su da makaman nukiliya, wadanda suka kirkiro da kuma samun abubuwan nukiliya ba domin aikin soja ba, amma a wani bangare na daban kuma, sun kau da ido daga Australiya, sun bai wa Australiya abubuwa masu nasaba da makaman nukiliya kai tsaye a fili. Abun da suka yi zai yi mummunar illa kan tsarin kasa da kasa na dakile yaduwar makaman nukiliya da kuma yadda ake daidaita batutuwan nukiliya na Iran da Koriya ta Arewa. (Tasallah Yuan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gyaran Babban Masallaci Da Coci Na Kasa Zai Ci Naira Miliyan Dubu, In Ji Ministan Abuja

Next Post

Zargin Magudin Jarrabawa: WAEC Ta Damke Masu Sa Ido A Legas, Kano, Bayelsa, …

Related

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

1 hour ago
Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”
Daga Birnin Sin

Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

2 hours ago
CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD
Daga Birnin Sin

CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD

3 hours ago
Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani
Daga Birnin Sin

Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani

4 hours ago
Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

5 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Ya Kamata Japan Ta Martaba Tarihi
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Ya Kamata Japan Ta Martaba Tarihi

6 hours ago
Next Post
Zargin Magudin Jarrabawa: WAEC Ta Damke Masu Sa Ido A Legas, Kano, Bayelsa, …

Zargin Magudin Jarrabawa: WAEC Ta Damke Masu Sa Ido A Legas, Kano, Bayelsa, ...

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

August 15, 2025
An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

August 15, 2025
Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

August 15, 2025
Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

August 15, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD

CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD

August 15, 2025
Gwamna Sani Ya Ba Da Umarnin Gudanar Da Bincike Kan Kashe Wani Matashi A Barnawa

Gwamna Sani Ya Ba Da Umarnin Gudanar Da Bincike Kan Kashe Wani Matashi A Barnawa

August 15, 2025
Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

August 15, 2025
Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani

Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani

August 15, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Babu Dalilin Da Zai Sa ‘Yan Nijeriya Su Yi Talauci – Tinubu

August 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

August 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.