• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Magudin Jarrabawa: WAEC Ta Damke Masu Sa Ido A Legas, Kano, Bayelsa, …

by Sulaiman and Abubakar Abba
12 months ago
in Kananan Labarai
0
Zargin Magudin Jarrabawa: WAEC Ta Damke Masu Sa Ido A Legas, Kano, Bayelsa, …
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban sashen Hukumar zana Jarrabawar kammala makarantun sakandare ta nahiyar Afirka (WAEC), Patrick Areghan ya bayyana cewa, hukumar ta kama ma’aikatanta na wucin-gadi masu sa Ido lokacin gudanar da jarrabawar bisa zarginsu da hannu wajen aikata magudin Jarrabawar ta WAEC. 

Areghan ya sanar da hakan ne a lokacin da yake zagayen daliban da ke zana Jarrabawar a wasu cibiyoyi hudu da ke garin Abuja.

  • Shugabar Matan NNPP Ta Nemi Mata Su Yi Rajistar Katin Zabe

“An kama ma’aikatan ne, a jihohin Legas da Kano da Beyelsa da Kaduna.

“Labari mai kyau shi ne, mun kama su kuma tabbas za su fuskanci Hukunci, inda ya kara da cewa, masu sa Idon sune babban kalubalen mu. Abin takaicin irin wadannan masu sa Idon, an turo su ne daga ma’aikatar ilimi ta jihohi domin suyi aikin sa Ido da kula da Dalibai.”

Areghan Ya sanar da cewa, hukumar ta na tsare dasu a wurin Jami’an ‘yan sanda kuma ba da jimawa ba za a mika su gaban kuliya domin yanke musu hukunci.

Labarai Masu Nasaba

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Zaburad Da Qausain Tv Ya Kara Himma

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya

Next Post

Kotu Ta Hana Belin Wadanda Ake Zargi Da Kisan Dan Sanata Na’Allah

Related

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Zaburad Da Qausain Tv Ya Kara Himma
Labarai

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Zaburad Da Qausain Tv Ya Kara Himma

1 day ago
NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje
Labarai

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje

2 weeks ago
Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya
Labarai

Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya

3 weeks ago
Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 
Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 

3 weeks ago
Shugaban NIS Ya Nemi Birtaniya Ta Rika Mutunta Bakin Hauren Nijeriya
Kananan Labarai

Shugaban NIS Ya Nemi Birtaniya Ta Rika Mutunta Bakin Hauren Nijeriya

3 weeks ago
Hukumar KTSTA Ta Ƙaddamar Da Sabbin Motocin Sufuri A Katsina
Labarai

Hukumar KTSTA Ta Ƙaddamar Da Sabbin Motocin Sufuri A Katsina

2 months ago
Next Post
Kotu Ta Hana Belin Wadanda Ake Zargi Da Kisan Dan Sanata Na’Allah

Kotu Ta Hana Belin Wadanda Ake Zargi Da Kisan Dan Sanata Na'Allah

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

June 2, 2023
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.