ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Siyasar Ubangida: Baya Ta Haihu A Jihar Ribas

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
Ribas

An samu takaddamar siyasa a garin Fatakwal, Babban Birnin Jihar Ribas, sakamakonn yunkurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da wasu ‘yan masalisar dokokin jihar suka yi, wadanda ake zargin masu biyya ne ga ministan Abuja, Nyesom Wike.

Lamarin ya yi tsami har sai da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga tsakanin rikicin siyasar Jihar Ribas da ta kunno kai.

  • Baje Kolin CIIE Na Kara Jan Hankalin Sassa Kasa Da Kasa
  • Zamu Sabanta Dakin Karatu Na Sashen Harsunan Nijeriya Na Jami’ar Bayero — Hassan Baita

Dangantaka dai ta yi tsami tsakanin Gwamna Fubara da wanda ya gada, Wike wanda a halin yanzu yake rike da mukamin ministan Babban Birnin Tarayya Abuja.

ADVERTISEMENT

Siyasan ubangida yana matukar take muhimmiyar rawa a cikin siyasar Nijeriya, wanda wannan ba sabon al’amari ba ne a domin an samu irin wannan lamari a mafi yawancin jihohin kasar nan.

‘Yan siyasan Nijeriya sukan kokarin kafa yaransu a lokacin da wa’adin mulkinsu ya kusan shudewa tare da tsammanin yi musu biyya a gare su.

LABARAI MASU NASABA

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Duk da hakan, wannan kokari kan dore a wasu lokuta, yayin da a wasu lokutan kuma ake yin baran-baran a tsakanin ubangida da yaronsa na siyasa.

Da wasu daga cikin ‘yan siyasan Nijeriya da suka raba gari a tsakanin ubangida da yaronsa na siyasa.

Nyesom Wike Da Rotimi Amaechi

Nyesom Wike da Rotimi Amaechi sun taba zama abokan juna. Inda Amaechi ya goyi bayan Wike na zama gwamnan Jihar Ribas. Sai dai alakar tasu ta wargaje a lokacin zaben 2015. Amaechi da gwamna mai ci sun mara wa Dakuku Peterside baya, a matsayin wanda zai gaje shi, yayin da Wike, tsohon shugaban ma’aikatan Amaechi, suka tsaya takara a karkashin tutar jam’iyyar PDP, kuma suka yi nasara. Wannan bambancin dai ya janyo zargin juna, inda Wike ya yi zargin cin hanci da rashawa a kan Amaechi da kuma sukar sa kan rashin kula da jin dadin jihar.

Godwin Obaseki Da Adams Oshiomhole

Godwin Obaseki da Adams Oshiomhole sun taba zama ubangida da yaro a Jihar Edo. Oshiomhole, tsohon gwamnan ya goyi bayan takarar Obaseki a matsayin wanda zai gaje shi. Sai dai kuma bayan da Obaseki ya hau kan karagar mulki, rikici ya kaure a tsakaninsu. Oshiomhole ya zargi Obaseki da rashin mutuntawa tare da yin watsi da mai gidansa, wanda hakan janyo yunkurin tsige Obaseki daga kujerar gwamnan Jihar Edo a 2020.

Abdullahi Ganduje Da Rabiu Kwankwaso

Abdullahi Ganduje da Rabiu Kwankwaso sun yi kawancen siyasa a Jihar Kano. Kwankwaso, tsohon gwamnan ya amince da Ganduje a matsayin wanda zai gaje shi. Sai dai alakarsu ta yi tsami ne bayan rantsar da Ganduje a matsayin gwamnan Jihar Kano. Kwankwaso ya zargin Ganduje da cin hanci da rashawa, ya kuma soki Ganduje da kin bin shawararsa, wanda hakan ya sa Kwankwaso ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa jam’iyyar PDP, daga baya kuma sa koma jam’iyyar NNPP.

Peter Obi Da Chris Ngige

Peter Obi da Chris Ngige sun taba zaman ubangida da yaro a siyasar a Jihar Anambra. Ngige ya kasance tsohon gwamnan, yayin da ya goyi bayan Obi a matsayin magajinsa. Sai dai kuma dangantar tasu ta tabarbare bayan Obi ya hau kan karagar mulki. Ngige ya zargi Obi da cin hanci da rashawa da rashin bin ubangidansa, wanda hakan ya sa Ngige ya fice daga PDP zuwa APC.

Bukola Saraki Da Shugabanin PDP Na Kwara

Bukola Saraki da jiga-jigan PDP na Jihar Kwara sun kasance abokan siyasa na kut da kut a baya. Shugabannin jam’iyyar PDP na Jihar Kwara, karkashin jagorancin tsohon gwamnan jihar, Sanata Shaaba Lafiagi, sun goyi bayan Saraki ya zama gwamna. Sai dai alakar bangarorin biyu ta yi tsami bayan rantsar da Saraki. Saraki ya zargi shugabannin jam’iyyar PDP na Jihar Kwara da cin hanci da rashawa da kuma kokarin shawo kansa ta hanyar da ba ta dace ba. Rikicin da barke tsakanin bangarorin biyu wanda ya kai ga ficewar Saraki daga PDP zuwa APC. Sai dai daga baya Saraki ya koma PDP.

Aminu Tambuwal Da Aliyu Wamakko

Aminu Tambuwal da Aliyu Wamakko sun taba zama ubangida da yaro a fagen siyasar Jihar Sakkwato. Wamakko wanda ya kasance tsohon gwamnan ya goyi bayan Tambuwal a matsayin wanda zai gaje shi. Sai dai dangantakarsu ta yi tsami bayan rantsar da Tambuwal a matsayin gwamna. Wamakko ya zargi Tambuwal da rashin mutunta ubangidansa. Wannan rashin jituwa ta sa Tambuwal ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC, inda daga baya koma.

Olusegun Mimiko Da Adebayo Adefarati

Olusegun Mimiko da Marigayi Adebayo Adefarati a baya sun kasance ubangida da yaron siyasa. Adefarati, tsohon gwamnan Jihar Ondo, ya goyi bayan Mimiko na neman kujerar gwamna. Duk da haka, dangantakarsu ta yi tsami bayan Mimiko ta hau kan karagar mulki na gwamnan Jihar Ondo. Adefarati ya yi zargin rashin mutuntawa da kuma yin watsi da shawararsa, wanda hakan ya haifar da sabani a tsakaninsu. Wannan rashin jituwa ya sa Adefarati ya sauya sheka daga jam’iyyar adawa ta AD zuwa jam’iyyar PDP.

Daga cikin wadannan za ku iya fahimtar cewa rikicin siyasar da ke faruwa a yanzu tsakanin Nyesom Wike da Sim Fubara ba sabon abu bane a fagen siyasar Nijeriya. Haka nan ana iya lura da yanayin sauya sheka a tsakanin ‘yan siyasan Nijeriya sakamakon rashin jutuwa, sannan kuma za a iya hasashen yiwuwar maimaita irin wannan lamari a cikin ‘yan siyasar PDP na Jihar Ribas.

Ribas
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Masana Tattalin Arziki Sun Yi Watsi Da Rahoton NBS Kan Tattalin Arziki
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Alƙawarin Wa’adi Ɗaya Na Peter Obi Ya Raba Kawunan Ƴan Arewa
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    ‘Yan Majalisar Wakilai 50 Da Suka Rasa Tikitin Takara A Zaɓen Fid Da Gwani Na APC
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Zaɓen Fitar Da Gwani: APC Na Fuskantar Barazanar Tawaye

MASU ALAKA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Next Post
Rabon Tallafin Rage Radadi: Wane Hali Ake Ciki?

Rabon Tallafin Rage Radadi: Wane Hali Ake Ciki?

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.