ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ta Yaya Manufar “Kasa Daya, Amma Tsarin Mulki Iri Biyu” Ta Cimma Nasarar Da Aka Gani A Hong Kong?

by CMG Hausa
4 years ago

“A cikin shekaru 25 da suka gabata, a karkashin cikakken goyon baya daga kasar uwa, da kuma kokarin hadin gwiwa da gwamnatin yankin musamman na Hong Kong, da ma dukkan bangarorin al’ummar yankin suke yi, manufar ‘kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu’ ta samu nasarar da aka sani a Hong Kong. ”

A ranar 1 ga watan Yuli, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da muhimmin jawabi a wajen bikin cika shekaru 25 da dawowar Hong Kong kasar Sin, da kuma bikin rantsuwar kama aiki ta gwamnatin yankin musamman na Hong Kong karo na shida, inda ya nuna yabo sosai kan yadda ake gudanar da manufar “kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu” a Hong Kong.

Da karfe 0:00 na ranar 1 ga watan Yulin shekarar 1997, gwamnatin kasar Sin ta dawo da ikon mallakar yankin Hong Kong, kuma a hukumance aka kaddamar da sabon tsarin siyasa na “kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu”.

ADVERTISEMENT

A cikin shekaru 25 da suka gabata, yankin Hong Kong ya shawo kan kalubale daban-daban, kuma an tabbatar da matsayinsa na cibiyar hada-hadar kudi, da ta jigilar kayayyaki, da ta cinikayya ta kasa da kasa, kana mazauna Hong Kong na samun ikon demokuradiyya, da ‘yancin kai da ba a taba ganin irinsa ba, kuma an kyautata jin dadin jama’a sosai.

Ga misalin, jimillar GDP na Hong Kong, da matsakaicin GDP na kowane mutum sun karu, daga dalar HK tiriliyan 1.37 da dalar HK dubu 192 a shekarar 1997, zuwa dalar HK tiriliyan 2.86 da dalar HK dubu 387 a shekarar 2021. Kaza lika yawan kudin musaya da aka tanada ya ninka sau 5 bisa na shekaru 25 da suka gabata.

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Hong Kong ya samu gagarumar nasara a cikin shekaru 25 da dawowarsa kasar Sin, wanda ke nuna cewa, manufar “kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu” ta Hong Kong ta samu gagarumar nasara, a cikin shekaru 25 da dawowar yankin, kana hakan ya nuna cewa, manufar “kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu” ta jure duddubawa daga yunkurin aikatawa, wadda kuma ke dacewa da moriyar kasa, da babbar moriyar al’umma, da babbar moriyar Hong Kong da Macau, kuma hakan ya samu goyon baya daga wajen Sinawa fiye da biliyan 1.4, da goyon bayan bai daya na mazauna Hong Kong da Macau, har ma ya samu amincewar kasashen duniya baki daya. “Irin wannan tsarin mai kyau, babu wani dalili na canza shi, kuma dole ne a gudanar da shi cikin dogon lokaci!” (Mai fassara: Bilkisu Xin)

CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Zelensky Ya Ja Hankalin Duniya Da Abubuwa Hudu Kan Yakin Ukraine

Zelensky Ya Ja Hankalin Duniya Da Abubuwa Hudu Kan Yakin Ukraine

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.