ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ta Yaya Manufar “Kasa Daya, Amma Tsarin Mulki Iri Biyu” Ta Cimma Nasarar Da Aka Gani A Hong Kong?

by CMG Hausa
4 years ago

“A cikin shekaru 25 da suka gabata, a karkashin cikakken goyon baya daga kasar uwa, da kuma kokarin hadin gwiwa da gwamnatin yankin musamman na Hong Kong, da ma dukkan bangarorin al’ummar yankin suke yi, manufar ‘kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu’ ta samu nasarar da aka sani a Hong Kong. ”

A ranar 1 ga watan Yuli, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da muhimmin jawabi a wajen bikin cika shekaru 25 da dawowar Hong Kong kasar Sin, da kuma bikin rantsuwar kama aiki ta gwamnatin yankin musamman na Hong Kong karo na shida, inda ya nuna yabo sosai kan yadda ake gudanar da manufar “kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu” a Hong Kong.

Da karfe 0:00 na ranar 1 ga watan Yulin shekarar 1997, gwamnatin kasar Sin ta dawo da ikon mallakar yankin Hong Kong, kuma a hukumance aka kaddamar da sabon tsarin siyasa na “kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu”.

ADVERTISEMENT

A cikin shekaru 25 da suka gabata, yankin Hong Kong ya shawo kan kalubale daban-daban, kuma an tabbatar da matsayinsa na cibiyar hada-hadar kudi, da ta jigilar kayayyaki, da ta cinikayya ta kasa da kasa, kana mazauna Hong Kong na samun ikon demokuradiyya, da ‘yancin kai da ba a taba ganin irinsa ba, kuma an kyautata jin dadin jama’a sosai.

Ga misalin, jimillar GDP na Hong Kong, da matsakaicin GDP na kowane mutum sun karu, daga dalar HK tiriliyan 1.37 da dalar HK dubu 192 a shekarar 1997, zuwa dalar HK tiriliyan 2.86 da dalar HK dubu 387 a shekarar 2021. Kaza lika yawan kudin musaya da aka tanada ya ninka sau 5 bisa na shekaru 25 da suka gabata.

LABARAI MASU NASABA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Hong Kong ya samu gagarumar nasara a cikin shekaru 25 da dawowarsa kasar Sin, wanda ke nuna cewa, manufar “kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu” ta Hong Kong ta samu gagarumar nasara, a cikin shekaru 25 da dawowar yankin, kana hakan ya nuna cewa, manufar “kasa daya, amma tsarin mulki iri biyu” ta jure duddubawa daga yunkurin aikatawa, wadda kuma ke dacewa da moriyar kasa, da babbar moriyar al’umma, da babbar moriyar Hong Kong da Macau, kuma hakan ya samu goyon baya daga wajen Sinawa fiye da biliyan 1.4, da goyon bayan bai daya na mazauna Hong Kong da Macau, har ma ya samu amincewar kasashen duniya baki daya. “Irin wannan tsarin mai kyau, babu wani dalili na canza shi, kuma dole ne a gudanar da shi cikin dogon lokaci!” (Mai fassara: Bilkisu Xin)

CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Daga Birnin Sin

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Next Post
Zelensky Ya Ja Hankalin Duniya Da Abubuwa Hudu Kan Yakin Ukraine

Zelensky Ya Ja Hankalin Duniya Da Abubuwa Hudu Kan Yakin Ukraine

LABARAI MASU NASABA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.