• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Gandun Dajin Yankari Da Halin Da Yake Ciki

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Tarihi
0
Yankari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A shekarar 1934 kwamitin gwamnatin Arewacin Nijeriya ya ba da shawara ga kwamitin zartarwa cewa a kirkiro wurin bude ido da shakatawa da wucin gadi a masarautar Bauchi. Alhaji Muhammadu Ngeleruma, shi ne Ministan aikin gona da albarkatun kasa karkashin tsohuwar gwamnatin Arewa ya ji dadin wata tafiyar da ya yi zuwa filin shakatawa da bude ido na kasar Sudan lokacin da ya je aiki a Afirka ta gabas.

Lokacin da ya dawo sai ya ba da shawarar a bude irin shi a Nijeriya.
A shekarar 1956 gwamnatin Jihar Arewa ta amince da shirin da aka yin a samar da wurin da za a kafa wurin shakatawa da bude idanu. Sai aka amincewa da sunan Yankari a matsayin wurin da yafi dacewa a Kudu a wancan lokacin ana kiran wurin Lardin Bauchi inda akwai manyan namun daji da yawa wadanda wurin suke zama za kuma a kare su. A shekarar 1957 ne aka ware wurin inda aka sa ma shi suna a karkashin hukumar kulawa da gandun daji ta Bauchi.

  • An Gano Ciwon Ciki Da Ke Turnuke Sojojin Isra’ila A Gaza
  • Kungiya Ta Yi Kira Da A Gaggauta Bincike Kan Harin Soji A Kauyen Tudun Biri 

An bude Yankari a karo na farko ga mutane a matsayin wurin shakatawa na Firimiya ranar 1 ga Disamba 1962. Tun wancan lokacin ne gwamnatin Arewacin gabashin da jihar Bauchi tare suka fara kulawa da wurin.
Wurin shakatawa ko bude ido naYankari wani babban wurin yawo bude ido ne ko shakatawa da ya taba kasancewa a karkashi gwamnatin tarayya a kudu maso tsakiyar Jihar Bauchi a sashen Arewa maso gabas na Nijeriya.

Wuri ne mai tsawon murabba’in kilomita 2,244 km2 (866 sk mi),bugu da kari wurine na abubuwa masu burgewa da ban sha’awa.Yana a cikn yanayin da zai burge da kayata mutane saboda kasancewar inda yake yammacin Afirka inda yake da dabbobi wadanda wurin ka same su.Wurin shakatawa ko bude ido na Yankari an kirkiro shi ne a shekarar 1956 tun kafin a samu mulkin kai, amma daga baya an mai da shi babban wurin shakatawa na kasa a shekarar 1991.Wurin shakatawa ne wanda ya yi suna wajen baki da su zo yawan bude ido a Nijeriya, ya bada muhimmiyar gudunmawa wajen bunkasa harkar shakatawa da abubuwa masu daukar hankali da aka same su a wurin.

Wurin shakatawa na Yankari kauyuka sun zagaye shi da suke da manoma da makiyaya, sai dai kuma ba wani abin da ya nuna dan Adam ya taba zama a wurin fiye da shekaru dari da suka wuce. Sai dai kuma akwai alamun da suke nuna mutane sun taba zama a wurin da suka hada da,tsofaffin karafa da wani wurin da ake samar da wuta ta yin aiki, duk da yake a karshen shekarar 1990 akwai irin abubuwan fiye da hamsin a Delimiri da Ampara.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiYankari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Ni Da Burin Da Ya Wuce Na Samu Kuɗi A Kannywood – Garzali Miko

Next Post

Yadda Ake Amfani Da Ruwan Shinkafa Wajen Gyaran Jiki

Related

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

1 week ago
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

2 weeks ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

2 months ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

2 months ago
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
Tarihi

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

3 months ago
Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Tarihi

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

5 months ago
Next Post
Ruwan Shinkafa

Yadda Ake Amfani Da Ruwan Shinkafa Wajen Gyaran Jiki

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

September 12, 2025
Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

September 12, 2025
Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

September 12, 2025
Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

September 12, 2025
Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

September 12, 2025
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

September 12, 2025
Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.