ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Gandun Dajin Yankari Da Halin Da Yake Ciki

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Yankari

A shekarar 1934 kwamitin gwamnatin Arewacin Nijeriya ya ba da shawara ga kwamitin zartarwa cewa a kirkiro wurin bude ido da shakatawa da wucin gadi a masarautar Bauchi. Alhaji Muhammadu Ngeleruma, shi ne Ministan aikin gona da albarkatun kasa karkashin tsohuwar gwamnatin Arewa ya ji dadin wata tafiyar da ya yi zuwa filin shakatawa da bude ido na kasar Sudan lokacin da ya je aiki a Afirka ta gabas.

Lokacin da ya dawo sai ya ba da shawarar a bude irin shi a Nijeriya.
A shekarar 1956 gwamnatin Jihar Arewa ta amince da shirin da aka yin a samar da wurin da za a kafa wurin shakatawa da bude idanu. Sai aka amincewa da sunan Yankari a matsayin wurin da yafi dacewa a Kudu a wancan lokacin ana kiran wurin Lardin Bauchi inda akwai manyan namun daji da yawa wadanda wurin suke zama za kuma a kare su. A shekarar 1957 ne aka ware wurin inda aka sa ma shi suna a karkashin hukumar kulawa da gandun daji ta Bauchi.

  • An Gano Ciwon Ciki Da Ke Turnuke Sojojin Isra’ila A Gaza
  • Kungiya Ta Yi Kira Da A Gaggauta Bincike Kan Harin Soji A Kauyen Tudun Biri 

An bude Yankari a karo na farko ga mutane a matsayin wurin shakatawa na Firimiya ranar 1 ga Disamba 1962. Tun wancan lokacin ne gwamnatin Arewacin gabashin da jihar Bauchi tare suka fara kulawa da wurin.
Wurin shakatawa ko bude ido naYankari wani babban wurin yawo bude ido ne ko shakatawa da ya taba kasancewa a karkashi gwamnatin tarayya a kudu maso tsakiyar Jihar Bauchi a sashen Arewa maso gabas na Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Wuri ne mai tsawon murabba’in kilomita 2,244 km2 (866 sk mi),bugu da kari wurine na abubuwa masu burgewa da ban sha’awa.Yana a cikn yanayin da zai burge da kayata mutane saboda kasancewar inda yake yammacin Afirka inda yake da dabbobi wadanda wurin ka same su.Wurin shakatawa ko bude ido na Yankari an kirkiro shi ne a shekarar 1956 tun kafin a samu mulkin kai, amma daga baya an mai da shi babban wurin shakatawa na kasa a shekarar 1991.Wurin shakatawa ne wanda ya yi suna wajen baki da su zo yawan bude ido a Nijeriya, ya bada muhimmiyar gudunmawa wajen bunkasa harkar shakatawa da abubuwa masu daukar hankali da aka same su a wurin.

Wurin shakatawa na Yankari kauyuka sun zagaye shi da suke da manoma da makiyaya, sai dai kuma ba wani abin da ya nuna dan Adam ya taba zama a wurin fiye da shekaru dari da suka wuce. Sai dai kuma akwai alamun da suke nuna mutane sun taba zama a wurin da suka hada da,tsofaffin karafa da wani wurin da ake samar da wuta ta yin aiki, duk da yake a karshen shekarar 1990 akwai irin abubuwan fiye da hamsin a Delimiri da Ampara.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Yankari
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Ruwan Shinkafa

Yadda Ake Amfani Da Ruwan Shinkafa Wajen Gyaran Jiki

LABARAI MASU NASABA

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

June 13, 2026
Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

June 13, 2026
Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

June 12, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026
Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.