ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Gandun Dajin Yankari Da Halin Da Yake Ciki

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Yankari

A shekarar 1934 kwamitin gwamnatin Arewacin Nijeriya ya ba da shawara ga kwamitin zartarwa cewa a kirkiro wurin bude ido da shakatawa da wucin gadi a masarautar Bauchi. Alhaji Muhammadu Ngeleruma, shi ne Ministan aikin gona da albarkatun kasa karkashin tsohuwar gwamnatin Arewa ya ji dadin wata tafiyar da ya yi zuwa filin shakatawa da bude ido na kasar Sudan lokacin da ya je aiki a Afirka ta gabas.

Lokacin da ya dawo sai ya ba da shawarar a bude irin shi a Nijeriya.
A shekarar 1956 gwamnatin Jihar Arewa ta amince da shirin da aka yin a samar da wurin da za a kafa wurin shakatawa da bude idanu. Sai aka amincewa da sunan Yankari a matsayin wurin da yafi dacewa a Kudu a wancan lokacin ana kiran wurin Lardin Bauchi inda akwai manyan namun daji da yawa wadanda wurin suke zama za kuma a kare su. A shekarar 1957 ne aka ware wurin inda aka sa ma shi suna a karkashin hukumar kulawa da gandun daji ta Bauchi.

  • An Gano Ciwon Ciki Da Ke Turnuke Sojojin Isra’ila A Gaza
  • Kungiya Ta Yi Kira Da A Gaggauta Bincike Kan Harin Soji A Kauyen Tudun Biri 

An bude Yankari a karo na farko ga mutane a matsayin wurin shakatawa na Firimiya ranar 1 ga Disamba 1962. Tun wancan lokacin ne gwamnatin Arewacin gabashin da jihar Bauchi tare suka fara kulawa da wurin.
Wurin shakatawa ko bude ido naYankari wani babban wurin yawo bude ido ne ko shakatawa da ya taba kasancewa a karkashi gwamnatin tarayya a kudu maso tsakiyar Jihar Bauchi a sashen Arewa maso gabas na Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Wuri ne mai tsawon murabba’in kilomita 2,244 km2 (866 sk mi),bugu da kari wurine na abubuwa masu burgewa da ban sha’awa.Yana a cikn yanayin da zai burge da kayata mutane saboda kasancewar inda yake yammacin Afirka inda yake da dabbobi wadanda wurin ka same su.Wurin shakatawa ko bude ido na Yankari an kirkiro shi ne a shekarar 1956 tun kafin a samu mulkin kai, amma daga baya an mai da shi babban wurin shakatawa na kasa a shekarar 1991.Wurin shakatawa ne wanda ya yi suna wajen baki da su zo yawan bude ido a Nijeriya, ya bada muhimmiyar gudunmawa wajen bunkasa harkar shakatawa da abubuwa masu daukar hankali da aka same su a wurin.

Wurin shakatawa na Yankari kauyuka sun zagaye shi da suke da manoma da makiyaya, sai dai kuma ba wani abin da ya nuna dan Adam ya taba zama a wurin fiye da shekaru dari da suka wuce. Sai dai kuma akwai alamun da suke nuna mutane sun taba zama a wurin da suka hada da,tsofaffin karafa da wani wurin da ake samar da wuta ta yin aiki, duk da yake a karshen shekarar 1990 akwai irin abubuwan fiye da hamsin a Delimiri da Ampara.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Yankari
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Ruwan Shinkafa

Yadda Ake Amfani Da Ruwan Shinkafa Wajen Gyaran Jiki

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.