ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gano Ciwon Ciki Da Ke Turnuke Sojojin Isra’ila A Gaza

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Ciwon Ciki

Conceptual illustration of human microbiome microbes.

Kwayar cutar bakteriya ta shigella na bazuwa ne ta hanyar taba dagwalon bayan gida
Likitoci sun ce wasu a cikin dakarun sojin Isra’ila da ke fada a mamaye ta kasa a Gaza, suna fama da wani matsanancin ciwon ciki sanadin wata cuta da ake kira “shigella”.

Ana jin cutar na bazuwa ne sakamakon rashin yanayi mai tsafta da kuma abinci maras aminci a fagen yaki.
Likitoci da yawa a Rundunar Sojin Isra’ila sun ba da rahoton bullar matsananciyar cutar ciwon ciki tsakanin dakarun da ke Gaza, a cewar Dakta Tal Brosh, daraktan Sashen Cutuka masu Yaduwa a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Assuta Ashdod.

  • Gwamnatin Kano Za Ta Biya Wadanda Ta Yi Wa Rusau Diyyar N3bn
  • Hatsarin Jirgin Ruwa Ya Yi Ajalin Mutane 2 A Adamawa

Ya ce ya gano suna fama da cutar da ake kira shigella ne. Sojojin Isra’ila mai yiwuwa sun kamu da cutar shigella ne daga abincin da dangi da abokan arziki ke aika musu
Ana kebe sojojin da suka kamu, sannan a mayar da su gida don yi musu magani.

ADVERTISEMENT

Dr Broch ya ce “fayyataccen sanadi” guda da ya janyo barkewar cutar shi ne abincin da fararen hula ‘yan Isra’ila suka girka kuma aka aikawa dakaru a Gaza.

Ya ce mai yiwuwa ne abincin ya gurbata da kwayar cutar shigella, da sauran miyagun kwayoyin bakteriya, saboda rashin sanyaya abincin a lokacin da ake tafiya da shi ko kuma rashin dumamawa sosai kafin a ci.
“Da zarar sojoji sun kamu da gudawa, larurorin rashin tsafta masu alaka da fagen yaki kan haddasa yaduwar cutar daga mutum zuwa wani,” ya ce. Dakta Broch ya kara da cewa kamata ya yi a aika wa dakarun soji kayan abincin da kawai aka kyafe kamar abincin gwangwani da nau’o’in biskit da gyada da sauransu, kamar yadda BBC ta labarto.

LABARAI MASU NASABA

Zarewa Ta Ƙirƙiro Na’urar Gano Tsatsa Bayan Lashe Kyautar ‘Carbon Neutrality’ Ta Duniya

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Shigella nau’in kwayar cutar bakteriya ce. Kuma idan ta shiga cikin jiki, tana janyo wani ciwon ciki mai haddasa kashin jini mai suna “shigellosis”.

Mutanen da ke cikin halin rashin lafiya ko kuma wadanda garkuwar jikinsu ta yi rauni sanadin cutuka kamar cutar kanjamau, na iya jin jiki daga wadannan alamomin cuta tsawon lokaci.

Matukar ba a yi magani ba, cutar shigella na iya kawo tsananin rashin lafiya, kai har ma da mutuwa.
Hatsarin mutuwar musamman, ya fi yawa idan kwayoyin cutar bakteriya suka shiga hanyoyin jini.
A cewar Cibiyar Dakile Cutuka masu Yaduwa ta Amurka, shigella na bazuwa “cikin sauki” ta hanyar hulda kai tsaye ko a kaikaice da bayan gidan mutumin da ya kamu.

Cibiyar Dakile Cutuka masu Yaduwa ta Amurka ta kiyasin cewa ana samun mutane tsakanin miliyan 80 zuwa miliyan 165 da ke kamuwa da cutar duk shekara a fadin duniya, inda take haddasa mutuwar mutum 600,000.

Ciwon Ciki
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

Zarewa Ta Ƙirƙiro Na’urar Gano Tsatsa Bayan Lashe Kyautar ‘Carbon Neutrality’ Ta Duniya
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Zarewa Ta Ƙirƙiro Na’urar Gano Tsatsa Bayan Lashe Kyautar ‘Carbon Neutrality’ Ta Duniya

February 21, 2026
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)

April 19, 2025
Next Post
An Cimma Yarjejeniyar Sauyin Yanayi Mai Ma’anar Tarihi

An Cimma Yarjejeniyar Sauyin Yanayi Mai Ma’anar Tarihi

LABARAI MASU NASABA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.