• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Takardun Kudi A Nijeriya

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Tarihi
0
Tarihin Takardun Kudi A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kulawa da al’amarin kudi ta Afirka ta yamma ita ce ke da alhakin ba da takardun kudi a Nijeriya daga shekarar 1912 zuwa 1959, kafin dai wannan lokacin Nijeriya ta yi amfani da kudade daban- daban da suka hada da “Wuri da Manilas.

Ranar 1 ga watan Yuli 1959 ne Babban Bankin Nijeriya ya fitar da tsaba da takardun kudi na Nijeriya daganan sai aka janye na Afirka ta yamma.Amma 1 ga Yuli 1962 lokacin da Nijeriya ta zama jamhuriya,an sake sauyawa domin la’akari da aka yi da hakan. An sake canza kudin a shekrar 1968 a matsayin wani mataki saboda yadda ake amfani da takardar kudin ta hanyar da bata dace ba.

  • Amaechi Ga ‘Yan Nijeriya: Akwai Dan Siyasar Da Ya Taba Ce Muku Shi Ba Barawo Ba Ne?
  • Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wang Yi

31 ga Maris 1971 Shugaban kasa na mulkin soja Janar Yakubu Gowon ya bada sanarwar Nijeriya za ta canza kudinta daga ranar 1 ga Janairu 1973 inda za a rika kiran takardar kudin da suna Naira zaba kuma za a kira shi da suna Kobo inda shi Kobo 100 yana dai dai da Naira daya. Matakin canza kudin an dauke shi ne bayan shawarwarin da kwamitin da aka kafa a shekarar 1962 ya gabatar da rahotonsa a shekarar 1964.

Canjin da aka yi a Janairu 1973 babba ne domin kuwa ya shafi dukkan takardar kudin da tsabar wadanda tun farko ana amfani ne da da fam daya na Ingila aka bar amfani da shi. Ya yin da Naira daya tana daidai da sulai goma.

Ranar 11ga Fabrairu 1977 aka yi sabuwar takardar kudi ta Naira 20 aka fitar da ita ta musamman ce domin tana da muhimmanci ta fuskoki biyu.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

Naira ashirin 20 ita ce babbar takardar kudi da aka fitar 1977 dalilin samar da ita shi ne abin ya zama dole ne idan aka yi la’akari da ana samu karuwar kudaden shiga a Nijeriya, domin  a samu saukin wajen harkokin da suka shafi kasuwanci.

Naira ashirin it ace takardar kudi ta farko da take dauke da hoton mutum dan asalin Nijeriya, shi tsohon Shugaban kasa na mulkin soja Janar Murtala Ramat Muhammed d a aka haifa 1938 ya rasu a shekarar1976 mutum ne da ake yi ma Kallon ya kawo sauyin tafiyar da al’amuran gwamnati a watan Yuli 1975.

Ranar 2 ga Yuli na shekarar 1979 an kara yin wasu sabbin takardun kudi na Naira1, Naira 5, da Naira 10, a shekarar In 1992 kobo 50 da Naira 1 an mai da su tsaba.Bugu da kari  saboda yadda tattalin arziki yake bunkasa da al’amarin saye da sayarwa an yi sababbin takardun kudi na Naira 100, Naira 200, Naira 500 da Naira1,000 a watannin Disamba 1999,Nuwamba 2000, Afrilu 2001 da Oktoba October, 2005.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da ÆŠumi-É—uminsa: Mai Martaba Ohinoyi na Kasar Ebira Ya Rasu

Next Post

Dabi’ar Maza Masu Nuna Halin Ko-in-kula Ga Yara

Related

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da É—umi-É—uminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

1 week ago
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

2 weeks ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

2 months ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

2 months ago
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
Tarihi

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

3 months ago
Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Tarihi

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

5 months ago
Next Post

Dabi’ar Maza Masu Nuna Halin Ko-in-kula Ga Yara

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

September 12, 2025
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

September 12, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

September 12, 2025
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.