• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Takardun Kudi A Nijeriya

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Tarihi
0
Tarihin Takardun Kudi A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kulawa da al’amarin kudi ta Afirka ta yamma ita ce ke da alhakin ba da takardun kudi a Nijeriya daga shekarar 1912 zuwa 1959, kafin dai wannan lokacin Nijeriya ta yi amfani da kudade daban- daban da suka hada da “Wuri da Manilas.

Ranar 1 ga watan Yuli 1959 ne Babban Bankin Nijeriya ya fitar da tsaba da takardun kudi na Nijeriya daganan sai aka janye na Afirka ta yamma.Amma 1 ga Yuli 1962 lokacin da Nijeriya ta zama jamhuriya,an sake sauyawa domin la’akari da aka yi da hakan. An sake canza kudin a shekrar 1968 a matsayin wani mataki saboda yadda ake amfani da takardar kudin ta hanyar da bata dace ba.

  • Amaechi Ga ‘Yan Nijeriya: Akwai Dan Siyasar Da Ya Taba Ce Muku Shi Ba Barawo Ba Ne?
  • Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wang Yi

31 ga Maris 1971 Shugaban kasa na mulkin soja Janar Yakubu Gowon ya bada sanarwar Nijeriya za ta canza kudinta daga ranar 1 ga Janairu 1973 inda za a rika kiran takardar kudin da suna Naira zaba kuma za a kira shi da suna Kobo inda shi Kobo 100 yana dai dai da Naira daya. Matakin canza kudin an dauke shi ne bayan shawarwarin da kwamitin da aka kafa a shekarar 1962 ya gabatar da rahotonsa a shekarar 1964.

Canjin da aka yi a Janairu 1973 babba ne domin kuwa ya shafi dukkan takardar kudin da tsabar wadanda tun farko ana amfani ne da da fam daya na Ingila aka bar amfani da shi. Ya yin da Naira daya tana daidai da sulai goma.

Ranar 11ga Fabrairu 1977 aka yi sabuwar takardar kudi ta Naira 20 aka fitar da ita ta musamman ce domin tana da muhimmanci ta fuskoki biyu.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

Naira ashirin 20 ita ce babbar takardar kudi da aka fitar 1977 dalilin samar da ita shi ne abin ya zama dole ne idan aka yi la’akari da ana samu karuwar kudaden shiga a Nijeriya, domin  a samu saukin wajen harkokin da suka shafi kasuwanci.

Naira ashirin it ace takardar kudi ta farko da take dauke da hoton mutum dan asalin Nijeriya, shi tsohon Shugaban kasa na mulkin soja Janar Murtala Ramat Muhammed d a aka haifa 1938 ya rasu a shekarar1976 mutum ne da ake yi ma Kallon ya kawo sauyin tafiyar da al’amuran gwamnati a watan Yuli 1975.

Ranar 2 ga Yuli na shekarar 1979 an kara yin wasu sabbin takardun kudi na Naira1, Naira 5, da Naira 10, a shekarar In 1992 kobo 50 da Naira 1 an mai da su tsaba.Bugu da kari  saboda yadda tattalin arziki yake bunkasa da al’amarin saye da sayarwa an yi sababbin takardun kudi na Naira 100, Naira 200, Naira 500 da Naira1,000 a watannin Disamba 1999,Nuwamba 2000, Afrilu 2001 da Oktoba October, 2005.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Ɗumi-ɗuminsa: Mai Martaba Ohinoyi na Kasar Ebira Ya Rasu

Next Post

Dabi’ar Maza Masu Nuna Halin Ko-in-kula Ga Yara

Related

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

2 weeks ago
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

3 weeks ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

2 months ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

2 months ago
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
Tarihi

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

3 months ago
Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Tarihi

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

5 months ago
Next Post

Dabi’ar Maza Masu Nuna Halin Ko-in-kula Ga Yara

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

September 17, 2025
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

September 17, 2025
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.