• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Taron LEADERSHIP Da NDLEA Zai Gudana Ranar 7 Ga Nuwamba

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
in Labarai
0
Taron LEADERSHIP Da NDLEA Zai Gudana Ranar 7 Ga Nuwamba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban taron LEADERSHIP tare da hadin gwiwar hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) kan yaki da ta’ammuli da miyagun kwayoyi da aka daga zai gudana a ranar 7 ga watan Nuwamba.

A cikin wata sanarwa da LEADERSHIP ta fitar, kamfanin ya ce a yanzu za a gudanar da taron ne a ranar Talata 7 ga watan Nuwamba, 2023 a cibiyar ‘Yar’Adua da ke Abuja.

  • Tinubu Ya Kori Shugaban Hukumar NASENI Bayan Wata 3 Da Nadinsa
  • Yadda Sin Ta Kubuta Daga “Kangin Talauci”

Tun da farko dai an saka ranar 3 ga Agusta a matsayin ranar gudanar da taron, amma sakamakon wasu uzuri ya sa aka dage taron.

Sanarwar ta ce, “Muna matukar godiya da goyon baya da fahimtar abokan aikinmu da wadanda za su kashe kudadensu da kuma mahalarta taron, wadanda suka himmatu wajen samun nasarar wannan muhimmin babban taro da zai kawo mafita kan ta’ammuli da miyagun kwayoyi.

“Mun yi farin ciki da cewa daga karshe mun yanke ranar da za mu yi babban taron. An kuma inganta abubuwan da za su gudana a wurin taron sosai,” in ji sanarwar.

Labarai Masu Nasaba

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Taron mai taken, “Shaye-shayen miyagun kwayoyi, laifuka, rashin tsaro da ci gaban kasa,” abun yaba ne da shi a matsayin muhimmin matakin zamantakewa a wannan lokaci.

LEADERSHIP ta yi hadin gwiwa da hukumar NDLEA da abokan huldarta wadanda suka amince da daukar nauyin gudanar da babban taro domin bayyana illolin shaye-shayen miyagun kwayoyi da tasirinsa kan aikata laifuka da ci gaban kasa tare da yin nazari kan hanyoyin magance lamarin.

A binciken da Majalisar Dinkin Duniya ta yi na ta’ammuli da kwayoyi a shekarar 2017, bisa kiyasin al’ummar Nijeriya miliyan 98, ‘yan Nijeriya miliyan 14.3 ne ke ta’ammuli da miyagun kwayoyi da ke illata kwakwalwa.

Baya ga shugaban hukumar NDLEA, Buba Marwa, akwai mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu da kuma babban lauya mai fafutukar kare hakkin Bil’adama, Mista Femi Falana, da sauran su duk za su halarci babban taron.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kallo Ya Koma Sama: Greenwood Ya Koma Getafe

Next Post

An Cafke Mutum 23 Bisa Zargin Aikata Zamba Ta Intanet A Sakkwato

Related

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 
Labarai

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

2 hours ago
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto
Labarai

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

4 hours ago
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo
Labarai

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

4 hours ago
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa
Labarai

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

5 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

8 hours ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

10 hours ago
Next Post
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

An Cafke Mutum 23 Bisa Zargin Aikata Zamba Ta Intanet A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

June 29, 2025
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

June 29, 2025
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

June 29, 2025
Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.