• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Thomas: Daya Daga Cikin Wutar Daji Mafi Muni A Tarihin California Ta Amurka

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Thomas: Daya Daga Cikin Wutar Daji Mafi Muni A Tarihin California Ta Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Jami’an kashe gobara a Jihar California dake Yammacin Amurka a mulkin Donald Trump sun maida hankali wurin kashe wutar daji da ta tashi a Arewa maso Yammacin Los Angeles wanda ta riga ta zama daya a cikin wautar daji da suka fi yin barna a tarihin jihar.

Wutar daji da aka mata lakabi da Thomas ta kona fillayen daji da ya kai kilomita 930 kana ta lalata gine gine 800 a Karamar Hukumar Santa Barabara tun lokacin da ta fara a makon da ya gabata.

  • An Fitar Da Rahoto Game Da Mummunan Tasirin Salon Matsin Lamba Na Diflomasiyyar Amurka
  • Ninkayar Kano A Kogin Basukan Gida Da Daji

Hukumomi sun ce kashi 10 na harshen wutar ce aka kashe, kuma a yayin da masu kashe gobarar ke samun nasara ta sama, wutar na ci gaba da zama mai hadari da za ta iya yaduwa cikin gaggawa ta iska.

Jami’ai 750 ne suke aikin kashe wutar da ake kira Thomas, wacce ta fi ci a Kudnacin California.

Wutar ta tilasta kwashe mutane 200,000 daga gidajensu. Adadin mutane ya karu ne a ranar Lahadi yayin da aka kwashe mutane masu yawa a Santa Barbara, a lokacin da wannan gagarumar wuta take kara bazuwa a yankin.

Shugaba Donald Trump ya dau mataki a ranar Juma’a a kan wutar, inda ya ayyana dokar ta baci ta tarayya a Califonia, wanda ya bai wa hukumomin tarayya daman shirya kai dauki.

Yadda masifar wutar ta yi barna a yankunan Jihar California

Babbar wutar dajin nan dake cin yankuna masu yawa a kewayen birnin Los Angeles na Jihar California a nan Amurka, yanzu haka an ayyana ta uku a girma a tarihin jihar, da barnar da ta yi wadda tazo dai-dai da gobarar shekarar 2013 ta hanyar kona sama da hekta 800.

Jami’an agajin gaggawa sun ce wasu ‘yan kwana-kwana 8,000 daga sauran jihohi suna California don taimakawa a kashe gobarar dajin, ta hanyar amfani da jirage masu saukar ungulu da manyan motocin kashe gobara.

An kiyasta kudaden da aka kashe akan aikin kashe gobarar kusan Dala Miliyan 89.

A jiya Asabar ne jami’an ‘yan kwana-kwana suka ce gobarar dajin da aka yi wa lababi da Thomas fire, wadda ta fara tun farkon watan Disamba, yanzu haka ta kona kusan hecta dubu 105. An shawo kan kashi 40 cikin 100 na wutar, amma jami’ai sunce gine-gine kimanin 18,000 na fuskantar barazana, kuma iska mai karfi na iya haddasa wata gobarar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GobaraThomasWuta
ShareTweetSendShare
Previous Post

Asusun IMF Ya Yabawa Kasar Sin Bisa Tallafinta Ga Kasar Ghana A Fannin Warware Basussuka

Next Post

Ko Kun San Labarin Wutar Dajin Da Ta Jefa Aljeriya Cikin Mawuyacin Hali?

Related

UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

6 hours ago
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

7 hours ago
gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

8 hours ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

10 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

11 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

12 hours ago
Next Post
Ko Kun San Labarin Wutar Dajin Da Ta Jefa Aljeriya Cikin Mawuyacin Hali?

Ko Kun San Labarin Wutar Dajin Da Ta Jefa Aljeriya Cikin Mawuyacin Hali?

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.