ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Thypoid Da Ulcer Ne Suka Yi Ajalin ‘Yata – Mahaifin Binta Dadin Kowa

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Ulcer

Mahaifin Binta Abdullahi wadda akafi sani da Binta Dadin Kowa Malam Saidu  Abdullahi ya bayyana yadda ya rasa ‘yar sa Binta sanadiyar ciwon Ulcer da Thypoid da ta yi fama dashi tsawon watanni uku.

Malam Abdullahi yayin da yake amsa tambayoyin ‘yan jarida a lokacin da ake ci gaba da zaman makokin jarumar ya bayyana cewar watanni uku da suka gabata Binta ta kwanta ciwon, da muka tafi asibiti sai likitoci suka tabbatar mana da cewar Ulcer da Thypoid ke damunta ba wani abu ba.

  • Gwamnonin PDP Sun Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Tsadar Rayuwa
  • Xi Ya Taya Stubb Murnar Zabarsa A Matsayin Shugaban Finland

Hakan yasa muka nemi shawarwarin likitoci kuma suka rubuta mana magungunan da ya kamata mu samu sai muka koma gida ta ci gaba da amfani dashi in ji Malam Abdullahi.

ADVERTISEMENT

Ya ci gaba da cewa gab da za ta rasu ta samu sauki sosai domin har takan fito waje ta dan zauna a waje a wasu lokutan, idan tana bukatar wani abu sai ta aika a sayo mata ta yi amfani dashi.

Daga karshe dai Allah madaukakin sarki ya dauki rayuwarta da sanyin safiyar ranar Lahadi, bayan fama da doguwar jinya ta tsawon watanni biyu zuwa uku.

LABARAI MASU NASABA

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

Da yake amsa tambayoyi a kan ko Binta kafin ta rasu ta taba yin aure, mahaifin nata ya tabbatar da cewar kafin Binta ta rasu ta taba yin aure sau daya, amma tun bayan da mijinta ya rasu a wani tsautsayi da ya faru dashi a lokacin da yake sauke farali a kasar Saudiyya bata kara yin aure ba.

Ta rasu tabar yaronta Abdul mai kimanin shekaru bakwai da haihuwa, Malam Abdullahi ya yi addu’ar Allah SWA ya yi wa Binta rahama ya kyautata makwancinta ya kuma albarkaci abin da ta bari.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala
Nishadi

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Nishadi

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025
Next Post
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Amurka

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Amurka

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025
Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

November 12, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

An Kama Direban Gwamnati Da Hannu A Satar Motar Ofishin Mataimakin Gwamnan Kano

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.