• Leadership Hausa
Friday, August 12, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Tambarin Dimokuradiyya

Tinubu Gogaggen Dan Siyasa Ne, In Ji Ganduje

by Sulaiman and Yusuf Shuaibu
1 month ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
Tinubu Gogaggen Dan Siyasa Ne, In Ji Ganduje
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana ce dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu gogaggen dan siyasa ne a cikin kasar nan, idan aka yi la’akari da kyakkyawan tushen siyasarsa da mulkin Nijeriya.

Kwamishinan ma’aikatar yada labara na Jihar Kano, Malam Muhammad Garba ne ya bayyana h0aka ga manema labarai a Kano.

  • An Bukaci Kotu Ta Dakatar Da APC Daga Sauya Masari A Matsayin Abokin Takarar Tinubu

Gwamnan ya bayyana haka ne a masaukin gwamnatin Jihar Kano da ke Abuja lokacin da ya karbi lambar karramawar gamayar kungiyoyin da ke goyon bayan takarar Tinubu da suka karrama shi bisa gudunmawar da ya bayar wajen nasarar Tinubu a zaben fid da gwanin da ya gabata.

Ya ce irin gudunmawar da ya bayar a lokacin da yake matsayin gwamnan Jihar Legas ya samar da wata kwakkwarar tawagar mutane daga banagarori daban – daban na kasar nan, inda hakan ya karfafa tattalin arzikin yankin, saboda haka Shugabancin Asiwaju zai zama sanadin sauya fasalin kasar nan.

Ganduja ya kuma nuna cewa nasarar Asiwaju a zaben fid da gwani a lama ce ta samun nasarar jam’iyyar APC a zabe 2023.

Labarai Masu Nasaba

2023: Al’umma Ku Zabi Cancanta Da kwarewa Ba Jam’iyya Ba – Nasirudeen Abdallah

Bai Kamata Malamai Su Tsame Hannunsu A Cikin Harkokin Siyasa Ba -Dakta Al-Azhari

ShareTweetSendShare
Previous Post

Harin Gidan Yarin Kuje: Buhari Ya Gana Da Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Next Post

Sabon Rikicin Cikin Gida Na Barazanar Mayar Da Hannun Agogo Baya A PDP

Related

2023: Al’umma Ku Zabi Cancanta Da kwarewa Ba Jam’iyya Ba – Nasirudeen Abdallah
Tambarin Dimokuradiyya

2023: Al’umma Ku Zabi Cancanta Da kwarewa Ba Jam’iyya Ba – Nasirudeen Abdallah

1 week ago
Bai Kamata Malamai Su Tsame Hannunsu A Cikin Harkokin Siyasa Ba -Dakta Al-Azhari
Tambarin Dimokuradiyya

Bai Kamata Malamai Su Tsame Hannunsu A Cikin Harkokin Siyasa Ba -Dakta Al-Azhari

2 weeks ago
Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023
Tambarin Dimokuradiyya

Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023

2 weeks ago
Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya  — Sanusi II
Tambarin Dimokuradiyya

Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya — Sanusi II

2 weeks ago
Zaben Fid Da Gwani: Lawan, Akpabio Da Tambuwal Na Iya Fuskantar Daurin Shekara Biyu -Lauya
Tambarin Dimokuradiyya

Zaben Fid Da Gwani: Lawan, Akpabio Da Tambuwal Na Iya Fuskantar Daurin Shekara Biyu -Lauya

3 weeks ago
2023: Jama’a Su Ajiye Jam’iyya Su Zabi Cancanta – Malam Murtala
Tambarin Dimokuradiyya

2023: Jama’a Su Ajiye Jam’iyya Su Zabi Cancanta – Malam Murtala

3 weeks ago
Next Post
PDP Ta Yi Gangamin Wayar Da Kan Jama’a Kan Muhimmancin Katin Zabe A Abuja

Sabon Rikicin Cikin Gida Na Barazanar Mayar Da Hannun Agogo Baya A PDP

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

Kungiyar Kawance Ta Sin Da Niger Na Goyon Bayan Manufar Sin Daya Tak

August 12, 2022
Da Dumi-Dumi: ‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sace Buhari Da El-Rufai 

Rashin Tsaro Na Kawo Koma Baya Ga Tattalin Arzikin Nijeriya – Buhari

August 12, 2022
Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

Wang Wenbin: Duk Irin Sauyin Yanayi Sin Za Ta Wanzar Da Fadada Bude Kofa

August 12, 2022
Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

Shugaba Xi Ya Yi Kira Ga Sassan Kasa Da Kasa Da Su Yi Hadin Gwiwar Samar Da Ci Gaban Duniya

August 12, 2022
Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

Zan Biya Wa ASUU Bukatunsu Idan Na Zama Shuagaban Kasa – Atiku

August 12, 2022
Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Hanyoyin Jiragen Kasa Da Sin Ta Gina Sun Zama Shaidar Raya Shirin “Ziri Daya Da Hanya Daya”

August 12, 2022
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

August 12, 2022
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

August 12, 2022
Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

August 12, 2022
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 2.6 Domin Tsaron Abuja

Daga Asabar 8 Zuwa Talata 11 Ga Watan Muharram 1444

August 12, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.