ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Masoyin Arewa Ne Ba Kamar Yadda Wasu Ke Juya Maganar Ba – Shettima

by El-Zaharadeen Umar
2 years ago
Arewa

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Mataimakin Shugaban Kasa Sanata Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaban Kasa Bola Ahmad Tunibu Masoyin Arewa da ‘yan arewa ne , ba kamar yadda wasu ke juya zance da cewa shi makiyin arewa ne ba.
Sanata Kashin Shettima ya bayyana haka ne a lokacin da ya karbi makoncin wasu ‘yan jaridu na arewacin Nijeriya a ofishinsa  da ke  fadar Shugaban Kasa, a Abuja.
  • Zanga-zanga: Gwamnatin Kano Ba za Ta Amince Da Barnata Dukiyar Al’umma Ba
  • Zaben Kananan Hukumomi: Za A Yi Wa ‘Yan Takara Gwajin Kwaya A Kano
Ya kuma  bayyana cewa babu abin da gwamnatin suke buƙata a halin yanzu kamar goyon baya domin su samu damar shimfida ayyukan alheri ga al’ummar Nijeriya.
“Maganar cewa shugaba Bola Tinubu ba ya san mutanen arewa ko addinin Musulmi ba gaskiya ba ne, idan aka duba irin muƙaman da ya ba da a gwamantinsa musamman a manyan ma’aikatu da hukumomin gwamnati.” In ji shi.
Sanata Kashim Shattima ya yi ƙarin haske game da zanga-zangar da wasu matasa suke shirin yi, inda ya bayyana cewa dokar ƙasa ta ba su dama, sai dai ya ce babu wani abu a cikinta da ya wuce koma baya.
A cewarsa, akwai bukatar kafafen yaɗa labarai a wannan lokaci su sanar da al’umma cewa yin zanga-zanga a kan tituna ba zai kawo ci gaba a arewa ba.
“Yau ɗin nan, idan aka ce za a yi wannan zanga-zanga Allah kaɗai ya san irin asarar da za a tafka, duk da cewa ‘yan ƙasa suna da hakkin yin ta, amma matsala wasu marasa kishi na iya canza mata manufa” in ji Shettima.
Ya ƙara da cewa , alƙaluma sun nuna irin yadda shugaban ƙasa ya raba muƙamai a hukumomin ƙasar nan, musamman muhimman wurare da suka haɗa ma’aikatar gona da tsaro da harkar sadarwa da kiwon lafiya da sauransu.
Mataimakin shugaban kasar ya ce wannan gwamnati tana da kyakkyawar tanadi da ta yi wa ‘yan ƙasa domin inganta rayuwar mutanen arewa ta hanyar ɓullo da wasu tsare-tsare don tunkarar matsalar da yankin yake fuskanta.
Sanata Kashin Shettima ya ba da misalin da  ƙirƙirar sabuwar ma’aikatar bunƙasa noma da kiwo, haka na nuna irin yadda shugaba Tunibu ke kaunar arewa, amma wasu na juya labarin da cewa Tunibu makiyin arewa ne.
Kamar yadda Sanata Kashin Shettima ya jefa tambaya inda ya ce wane ne ya sanya hannu a kan dokar hukumar farfaɗo da yankin arewa maso yamma? Kuma wane ne ya kirkiri ma’aikatar bunƙasa noma da kiwo?
Ya ce wannan shugaban ne dai ya amince da a ƙaddamar da tsarin yin amfani da matakin soja da kuma na diplomasiya domin tunkarar matsalar tsaro a arewa maso yamma da zai taimaka wajen warware ta.
Ya ƙara da cewa ta hanyar ɓullo da sabon shirin ECOSYSTEM ga waɗanda iftila’in hare-haren ‘yan bindiga ya shafa, wannan shirin zai inganta rayuwar ‘yan arewa.
Sanata Kashin Shettima ya roki ‘yan jaridu da su haɗa kai su zama tsintsiya maɗaurinki ɗaya wajen samar da ci gaba a arewacin Nijeriya, ya ce wannan gwamnati tana buƙatar addu’o’i a irin wannan lokaci domin samun nasara, amma yanzu ba lokacin zanga-zanga ba ne.
“Mu a nan arewa muna buƙatar  bunƙasa ayyukan ci gaba waɗanda suke da mahimmancin a Nijeriya, saboda haka ba zamu kyale abubuwa su lalace ba” inji shi
Kazalika Sanata Kashin Shettima ya yi kira ga ‘yan jaridu na arewacin Nijeriya da su faɗakar da al’umma irin manyan muƙaman da shugaba Tunibu ya bai wa ‘yan arewa a gwamantinsa domin a bunƙasa ta.
Daga ƙarshe mataimakin shugaban ƙasan ya yi kira ga ‘yan arewa da su goyi bayan gwamnati mai ci yanzu domin a samu cigaba mai ɗorawa.
Arewa
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Amince Da Ɗaukar Ma’aikatan Gandun Daji 1,000 Domin Matsalolin Tsaro A Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
Sojoji

Kasurgumin Dan Ta'adda Ya Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.