• English
  • Business News
Monday, June 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Gana Da Tawagar Kamfanin Man Fetur Na Shell

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Tinubu Ya Gana Da Tawagar Kamfanin Man Fetur Na Shell
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya karbi bakuncin tawaga daga kamfanin raya man fetur na Shell a babban dakin taro na Aso Rock da ke Abuja.

Tawagar Shell a ziyarar ban girma karkashin jagorancin Daraktar kamfanin, Misis Zoe Yunovic tare da Peter Costello, Osagie Okunbo, da Mar De Jong.

  • Tinubu Ya Yi Ganawarsa Ta Farko Da Hafsoshin Tsaro
  • Hajjin Bana: Abin Da Ya Sa Alhazan Nijeriya 14 Suka Rasu

Babban jami’in rukunin kamfanin man fetur na Nijeriya (NNPC), Mele Kyari; da kuma shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila su ma sun halarci taron.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan makamashi, Olu Verheijen; mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin kudaden shiga, Zacchaeus Adedeji; da kuma mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa, ayyuka na musamman da dabaru, Dele Alake.

Taron na ranar Litinin ya biyo bayan komawar Tinubu Abuja a ranar Lahadi bayan da ya gudanar da bukukuwan Sallah a Legas a makon jiya.

Labarai Masu Nasaba

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

A ranar 22 ga watan Yunin 2023 ne shugaban kasar ya yi ziyararsa ta farko zuwa kasashen waje bayan rantsar da shi a matsayin sabon shugaban Nijeriya a ranar 29 ga Mayu, 2023.

Tinubu ya je birnin Paris na kasar Faransa, tare da shugabannin duniya irin su shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron domin taron sabuwar yarjejeniyar hada-hadar kudi ta duniya da aka gudanar a Palais Brongniart.

Bayan kammala taron na kwanaki biyu, shugaban ya zarce zuwa birnin Landan na kasar Birtaniya domin yin wata ‘yar gajeriyar ziyarar sirri, sannan ya dawo Nijeriya domin gudanar da bukukuwan Sallah Babba a ranakun 28 da 29 ga watan Yunin 2023.

A zamansa na kwanaki biyar a Legas, Tinubu ya gana da sarakunan Yarbawa masu da suka hada da babban sarkin Ijebuland, Oba Sikiru Adetona; da Alake na Egbaland, Oba Adedotun Gbadebo, a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun da sauransu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GanawaMan feturTawagar ShellTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba A Fannin Raya Jiragen Masu Matukar Saurin Tafiya 

Next Post

Matsalar Tsaro Kalubale Ne Ga Samar Da Abinci -Bafarawa

Related

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya
Manyan Labarai

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

3 hours ago
Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano
Labarai

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

6 hours ago
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027
Manyan Labarai

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

8 hours ago
NAF Na Shirin Siyo Jiragen Yaki Masu Saukar Ungulu Daga Amurka
Labarai

NAF Na Shirin Siyo Jiragen Yaki Masu Saukar Ungulu Daga Amurka

12 hours ago
Babban Hafsan Soji Ya Ƙalubalanci Sabbin Sojoji Da Su Shirya Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda
Labarai

Babban Hafsan Soji Ya Ƙalubalanci Sabbin Sojoji Da Su Shirya Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda

12 hours ago
NiMet Ta Yi Hasashen Tsawa Da Ruwan Sama Na Tsawon Kwanaki A Arewa
Manyan Labarai

NiMet Ta Yi Hasashen Tsawa Da Ruwan Sama Na Tsawon Kwanaki A Arewa

14 hours ago
Next Post
Matsalar Tsaro Kalubale Ne Ga Samar Da Abinci -Bafarawa

Matsalar Tsaro Kalubale Ne Ga Samar Da Abinci -Bafarawa

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

June 15, 2025
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

June 15, 2025
PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

June 15, 2025
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

June 15, 2025
Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

June 15, 2025
Dan Asalin Tudun Loess

Dan Asalin Tudun Loess

June 15, 2025
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

June 15, 2025
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

June 15, 2025
Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

June 15, 2025
APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

June 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.