• English
  • Business News
Tuesday, May 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Yi Alkawarin Garambawul A Bangaren Lantarki

by Bello Hamza
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
TCN
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu ya tabbatar wa da ‘yan Nijeriya shirin gwmanatin Bola Tinubu na yi wa bangaren samar da wutar lantarki garambawul, Ministan ya bayyana haka ne a sakonsa na murnar sabuwar shekara da ya aike wa ‘yan Nijeriya.

Ya kuma ce, dukkan hukumomin da ke karkashin ma’aikatar za su yi aiki tukuru wajen ganin al’ummar Nijeiya na samun wutar lantarki yadda ya kamata, za kuma su ci gaba da kara bunkasa harkokin wutar lantarki a kasar nan.

Adelabu ya kuma lura da cewa, ganin muhimmancin wutar lantarki ga tattalin arzikin kasar, a wata uku na farko da ya dare karagar mulkin ma’aikatar ya gana da dukkan masu ruwa da tsaki inda ya fito fa tsare-tsaren da za su yi amfani da su wajen samun nasarar samar wa da ‘yan Nijeriya wutar lantarki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DamLantarkiTCN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Zamo Ta Daya A Yawan Rajistar Kamfanonin Sarrafa Farantan Samar Da Lantarki Ta Hasken Rana

Next Post

Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 4 Na Binciken Yanayi Samfurin Tianmu-1

Related

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

4 days ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

3 weeks ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

3 weeks ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

1 month ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA

1 month ago
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Bukaci ‘Yan Kasuwa Su Yi Amafani Da Damar Fitar Da Kaya Zuwa Ketare

1 month ago
Next Post
Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 4 Na Binciken Yanayi Samfurin Tianmu-1

Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 4 Na Binciken Yanayi Samfurin Tianmu-1

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri

Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri

May 27, 2025
Gwamnatin Kano Zata Gina Masallacin Da Aka Ƙona Masallata A Gezawa

Gwamnatin Kano Zata Gina Masallacin Da Aka Ƙona Masallata A Gezawa

May 27, 2025
Ranar Yara: Yaran Nijeriya Farin Ciki Za Su Yi Ko Baƙin Ciki?

Ranar Yara: Yaran Nijeriya Farin Ciki Za Su Yi Ko Baƙin Ciki?

May 27, 2025

Rundunar Ƴansanda Ta Gayyaci Jami’anta Da Bidiyonsu Ya Yaɗu Suna Karɓar Cin Hancin Naira 5000

May 27, 2025
Abacha Ya Shirya Kashe Ni, Abiola Da Yar’Adua A Gidan Yari – Obasanjo

Abacha Ya Shirya Kashe Ni, Abiola Da Yar’Adua A Gidan Yari – Obasanjo

May 27, 2025
Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar

Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar

May 26, 2025
Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano

Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano

May 26, 2025
An Bude Taron Koli Na Gina Kasar Sin Mai Karfin Al’adu Na 2025 A Shenzhen

An Bude Taron Koli Na Gina Kasar Sin Mai Karfin Al’adu Na 2025 A Shenzhen

May 26, 2025
‘Yansanda Sun Nemi A Kwantar Da Hankula Bayan Fashewar Wani Abu A Abuja

‘Yansanda Sun Nemi A Kwantar Da Hankula Bayan Fashewar Wani Abu A Abuja

May 26, 2025
Sin Za Ta Harba Na’urar Binciken Samaniya Ta Tianwen-2

Sin Za Ta Harba Na’urar Binciken Samaniya Ta Tianwen-2

May 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.