• English
  • Business News
Saturday, September 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

by Sadiq
10 months ago
in Siyasa
0
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan kokarinsa na kawo karshen matsalar tattalin arziki da ta addabi Nijeriya. 

Ganduje ya bayyana cewa Tinubu ya kawo sauye-sauyen da suka kara wa tattalin arzikin kasa karfi, inda ya bukaci karin goyon baya ga shugaban, musamman daga yankin Kudu maso Yamma.

  • Haɓaka Tattalin Arziki Ƙasa: Gwamnan Yobe Ya Bai Wa NEPZA Fili Hekta 300
  • Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Gyara Wutar Lantarkin Arewa Cikin Gaggawa

Ganduje, ya yi wannan kira ne a Akure yayin kaddamar da Kwamitin Yakin Neman Zaben APC na gwamnan Ondo.

“Shugaba Bola Tinubu yana yi wa kasar nan aiki mai kyau. Ya kawo sauye-sauyen da za su inganta cibiyoyinmu don ci gaban zamantakewa da tattalin arzikin Nijeriya. Muna girmama shi,” Ganduje ya bayyana, inda jaddada rawar da shugaban ya taka wajen ci gaban kasa.

Ganduje, ya yi nuni da cewa tun da Tinubu daga yankin Kudu maso Yamma ya fito, ya kamata a ba shi goyon baya ta hanyar tabbatar da nasarar APC a zaven Ondo.

Labarai Masu Nasaba

Ba Abin Da Zai Hana Tinubu Sake Lashe Zaɓe A 2027 – Jigon APC

Gwamnan Bauchi Ya Gargaɗi Magoya Bayan Wike A PDP

Ya bukaci mambobin kwamitin yakin neman zaben, wanda Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ke jagoranta, su yi aiki tare don tabbatar da APC a Ondo.

“Dole ne Ondo ta ci gaba da kasancewa a hannun APC ta hanyar dimokuradiyya,” in ji shi.

“Ta yaya za a ce wandonka ya bambanta da rigarka? Sam wannan ba zai yiwu ba. Wannan dama ce a hannun yankinku na siyasa, kuma akwai bukatar a yi abin da ya kamata ta hanyar dimokuradiyya,” in ji shi.

Gwamna Sanwo-Olu, wanda ke jagorantar kwamitin, ya tabbatar wa jama’a cewa yakin neman zaben zai kasance cikin mutunci. Ya lura cewa Gwamna

Sanwo-Olu, yana nuna kwarin gwiwa cewa jam’iyyar APC za ta sake lashe zaben gwamnan a Jihar Ondo a karo na biyu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCGandujeOndoTinubuZaben Gwamna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Gyara Wutar Lantarkin Arewa Cikin Gaggawa

Next Post

Likitoci Sun Ja Hankali Kan Yiwuwar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa A Kaduna

Related

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Siyasa

Ba Abin Da Zai Hana Tinubu Sake Lashe Zaɓe A 2027 – Jigon APC

2 days ago
2027: Fastocin Takarar Shugaban Ƙasa Na Gwamnan Bauchi Sun Bayyana
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Gargaɗi Magoya Bayan Wike A PDP

3 days ago
Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike
Siyasa

Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

4 days ago
Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai
Siyasa

Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

5 days ago
Ɗan Majalisa Zai Saya Wa Makinde Fam Ɗin Takarar Shugaban Ƙasa A 2027
Siyasa

Ɗan Majalisa Zai Saya Wa Makinde Fam Ɗin Takarar Shugaban Ƙasa A 2027

5 days ago
Peter Obi Ya Caccaki Gwamnati Kan Ƙarin Kuɗin Fasfo
Siyasa

Peter Obi Ya Caccaki Gwamnati Kan Ƙarin Kuɗin Fasfo

1 week ago
Next Post
Likitoci Sun Ja Hankali Kan Yiwuwar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa A Kaduna

Likitoci Sun Ja Hankali Kan Yiwuwar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

September 5, 2025
Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

September 5, 2025
Za Mu Riƙe Wa Minista Tijjani Muƙaminsa Bayan Hamɓarar Da Tinubu A 2027 – El-Rufai 

Ana Ci Gaba Da Caccakar El-rufai Kan Kalamansa Game Da Tsaron Kasa

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

September 5, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

Duk Da Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ana Ci Gaba Da Kai Hare-hare Wasu Yankunan Zamfara

September 5, 2025
Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 5, 2025
Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

September 5, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira

September 5, 2025
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

’Yansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 2 Da Wasu 156 Kan Aikata Laifuka A Jigawa

September 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.