ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

by Sadiq
1 year ago
Tinubu

Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan kokarinsa na kawo karshen matsalar tattalin arziki da ta addabi Nijeriya. 

Ganduje ya bayyana cewa Tinubu ya kawo sauye-sauyen da suka kara wa tattalin arzikin kasa karfi, inda ya bukaci karin goyon baya ga shugaban, musamman daga yankin Kudu maso Yamma.

  • Haɓaka Tattalin Arziki Ƙasa: Gwamnan Yobe Ya Bai Wa NEPZA Fili Hekta 300
  • Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Gyara Wutar Lantarkin Arewa Cikin Gaggawa

Ganduje, ya yi wannan kira ne a Akure yayin kaddamar da Kwamitin Yakin Neman Zaben APC na gwamnan Ondo.

ADVERTISEMENT

“Shugaba Bola Tinubu yana yi wa kasar nan aiki mai kyau. Ya kawo sauye-sauyen da za su inganta cibiyoyinmu don ci gaban zamantakewa da tattalin arzikin Nijeriya. Muna girmama shi,” Ganduje ya bayyana, inda jaddada rawar da shugaban ya taka wajen ci gaban kasa.

Ganduje, ya yi nuni da cewa tun da Tinubu daga yankin Kudu maso Yamma ya fito, ya kamata a ba shi goyon baya ta hanyar tabbatar da nasarar APC a zaven Ondo.

LABARAI MASU NASABA

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

Ya bukaci mambobin kwamitin yakin neman zaben, wanda Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ke jagoranta, su yi aiki tare don tabbatar da APC a Ondo.

“Dole ne Ondo ta ci gaba da kasancewa a hannun APC ta hanyar dimokuradiyya,” in ji shi.

“Ta yaya za a ce wandonka ya bambanta da rigarka? Sam wannan ba zai yiwu ba. Wannan dama ce a hannun yankinku na siyasa, kuma akwai bukatar a yi abin da ya kamata ta hanyar dimokuradiyya,” in ji shi.

Gwamna Sanwo-Olu, wanda ke jagorantar kwamitin, ya tabbatar wa jama’a cewa yakin neman zaben zai kasance cikin mutunci. Ya lura cewa Gwamna

Sanwo-Olu, yana nuna kwarin gwiwa cewa jam’iyyar APC za ta sake lashe zaben gwamnan a Jihar Ondo a karo na biyu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP
Siyasa

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

November 7, 2025
Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha
Siyasa

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

November 4, 2025
Next Post
Likitoci Sun Ja Hankali Kan Yiwuwar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa A Kaduna

Likitoci Sun Ja Hankali Kan Yiwuwar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

November 14, 2025
Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

November 14, 2025
Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.