ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

by Sadiq
2 years ago
Tinubu

Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan kokarinsa na kawo karshen matsalar tattalin arziki da ta addabi Nijeriya. 

Ganduje ya bayyana cewa Tinubu ya kawo sauye-sauyen da suka kara wa tattalin arzikin kasa karfi, inda ya bukaci karin goyon baya ga shugaban, musamman daga yankin Kudu maso Yamma.

  • Haɓaka Tattalin Arziki Ƙasa: Gwamnan Yobe Ya Bai Wa NEPZA Fili Hekta 300
  • Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Gyara Wutar Lantarkin Arewa Cikin Gaggawa

Ganduje, ya yi wannan kira ne a Akure yayin kaddamar da Kwamitin Yakin Neman Zaben APC na gwamnan Ondo.

ADVERTISEMENT

“Shugaba Bola Tinubu yana yi wa kasar nan aiki mai kyau. Ya kawo sauye-sauyen da za su inganta cibiyoyinmu don ci gaban zamantakewa da tattalin arzikin Nijeriya. Muna girmama shi,” Ganduje ya bayyana, inda jaddada rawar da shugaban ya taka wajen ci gaban kasa.

Ganduje, ya yi nuni da cewa tun da Tinubu daga yankin Kudu maso Yamma ya fito, ya kamata a ba shi goyon baya ta hanyar tabbatar da nasarar APC a zaven Ondo.

LABARAI MASU NASABA

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM

Ya bukaci mambobin kwamitin yakin neman zaben, wanda Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ke jagoranta, su yi aiki tare don tabbatar da APC a Ondo.

“Dole ne Ondo ta ci gaba da kasancewa a hannun APC ta hanyar dimokuradiyya,” in ji shi.

“Ta yaya za a ce wandonka ya bambanta da rigarka? Sam wannan ba zai yiwu ba. Wannan dama ce a hannun yankinku na siyasa, kuma akwai bukatar a yi abin da ya kamata ta hanyar dimokuradiyya,” in ji shi.

Gwamna Sanwo-Olu, wanda ke jagorantar kwamitin, ya tabbatar wa jama’a cewa yakin neman zaben zai kasance cikin mutunci. Ya lura cewa Gwamna

Sanwo-Olu, yana nuna kwarin gwiwa cewa jam’iyyar APC za ta sake lashe zaben gwamnan a Jihar Ondo a karo na biyu.

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe
Siyasa

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM
Siyasa

‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM

June 3, 2026
Gwamnatina Za Ta Mayar Da Hankali Kan Buƙatun Al’ummar Nasarawa – Wadada
Siyasa

Gwamnatina Za Ta Mayar Da Hankali Kan Buƙatun Al’ummar Nasarawa – Wadada

June 1, 2026
Next Post
Likitoci Sun Ja Hankali Kan Yiwuwar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa A Kaduna

Likitoci Sun Ja Hankali Kan Yiwuwar Barkewar Cututtuka Masu Yaduwa A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.