• English
  • Business News
Thursday, August 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya Ta Fara Rabon Tirelolin Shinkafa 740 A Fadin Nijeriya 

by Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wani gagarumin yunkuri na shawo kan matsalar karancin abinci, gwamnatin tarayya ta kaddamar da rabon shinkafa tirela 740 a fadin Nijeriya. 

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a, Mohammed Idris ne ya bayyana hakan ga manema labarai a fadar gwamnatin jihar bayan taron majalisar zartarwa ta tarayya da shugaban kasa Bola Tinubu ya jagoranta a ranar Litinin.

  • Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Kaduna
  • Sufeta Janar Na Ƙasa Ya Dakatar Da Aiwatar Da Na’urar E-CMR Bayan Shan Suka

Kowacce daga cikin Jihohi 36 na Tarayya da Babban Birnin Tarayya (FCT) za ta karbi tirela 20 na shinkafa, inda kowace tirela ke dauke da buhuna kusan 1,200 (25kg).

Wannan ya kai kusan buhunan shinkafa 24,000 a kowace jiha, wanda za a rabawa marasa galihu.

Ministan ya nemi Gwamnonin Jihohin da su yi tsari mai kyau ta yadda rabon zai isa ga masu tsantsar bukata

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Lawal Ya Ziyarci Yankunan Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Zamfara

’Yansanda Sun Kama Mutum 2 Da Bindigogi Da Alburusai A Filato


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Karancin AbinciShirin zanga-zangaTsadar Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masu Horar Da Kongfu Na Sin Sun Taimakawa Nijar Horas Da ’Yan Wasan Da Za Su Halarci Gasar Olympics Ta Matasa Ta Dakar

Next Post

Sin Ta Bukaci WTO Ta Samar Da Majalisar Kwararru Masu Shiga Tsakani Game Da Takaddama Da Amurka Game Da EVs Masu Rangwame

Related

An Cafke Motocin Dako 50 Makare Da Abinci Za Su Shiga Nijar A Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Ziyarci Yankunan Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Zamfara

3 hours ago
’Yansanda Sun Kama Mutum 2 Da Bindigogi Da Alburusai A Filato
Labarai

’Yansanda Sun Kama Mutum 2 Da Bindigogi Da Alburusai A Filato

5 hours ago
NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya

6 hours ago
Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16
Labarai

Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

9 hours ago
Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina
Manyan Labarai

Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

10 hours ago
Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara
Labarai

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

18 hours ago
Next Post
Sin Ta Bukaci WTO Ta Samar Da Majalisar Kwararru Masu Shiga Tsakani Game Da Takaddama Da Amurka Game Da EVs Masu Rangwame

Sin Ta Bukaci WTO Ta Samar Da Majalisar Kwararru Masu Shiga Tsakani Game Da Takaddama Da Amurka Game Da EVs Masu Rangwame

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Motocin Dako 50 Makare Da Abinci Za Su Shiga Nijar A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Ziyarci Yankunan Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Zamfara

August 14, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutum 2 Da Bindigogi Da Alburusai A Filato

’Yansanda Sun Kama Mutum 2 Da Bindigogi Da Alburusai A Filato

August 14, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Wata 8 A Nijeriya

August 14, 2025
An Kama Tsohon Firaministan Mali Bisa Zargin Karkatar Da Dukiyar Gwamnati

An Kama Tsohon Firaministan Mali Bisa Zargin Karkatar Da Dukiyar Gwamnati

August 14, 2025
Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

Gwamna Sule Ya Ziyarci Gidan Yarin Keffi Bayan Tserewar Fursunoni 16

August 14, 2025
Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

Yadda Ƙananan Hukumomi Ke Yin Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Katsina

August 14, 2025
Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

August 13, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ta Bayyana Rashin Gamsuwa Da Manufar Shugaba Trump Ta Korar Marasa Galihu

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ta Bayyana Rashin Gamsuwa Da Manufar Shugaba Trump Ta Korar Marasa Galihu

August 14, 2025
Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

August 13, 2025
APC

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

August 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.