• English
  • Business News
Friday, August 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsananin Zafin Kaye A Zaɓen Fidda Gwani Yasa Wike Sambatu – Babba Mazoji

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 years ago
in Siyasa
0
Tsananin Zafin Kaye A Zaɓen Fidda Gwani Yasa Wike Sambatu – Babba Mazoji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duk zantukan da ke futa daga bakin Mai girma Gwamnan Jihar Rivers Nelson Wike sambatu ne Kawai na Zafin Kaye da yasha a Zaɓen Fidda Gwani da aka gudanar a baya. Honarabul Zaharaddeen Babba Mazoji Tsohon Dan takarar kujerar Sanata a Shekara ta 2019 Kuma guda cikin Dattijan Jam’iyyar PDP a Jihar Katsina ne ya bayyana haka ga manema Labarai a Abuja.

Honarabul Zaharaddeen Babba Mazoji yace “na saurari tattaunawar da akayi dashi inda ya bayyana wasu maganganu da basu kamata ace sun fito daga bakin mutun irin Wike ba, Wanda mutum ne mai qima a wajena kasancewar ya bayar da gagarumar  gudunmawa a baya. Abin akwai mamaki Wanda tun kafin lokacin Zaɓen fidda Gwani lokacin wani taro da akayi a Legas mun bayar da shawara inda akayi watsi da bukatar nuna wani dan Takara daga wata shiyya wanda hakan baya cikin kudin tsarin mulkin Jam’iyyar PDP.

  • Da Gaske Atiku Ya Hakura Da Wike?

“Kuma Wike mantawa ya yi sune sukayi uwa kuma sukayi makarbiya wajen tabbatar da fitowar Shugaban Jam’iyyar PDP daga arewa domin a zatonsu shikenan sai Shugaban Kasa ya fito daga kudu? Sun manta wanca kudiri ko tattaunawa da akayi a Jihar Legas cewa Kujerar Shugaban Kasa ‘yace a ruwa ta mai rabo, an aminta duk Mai sha’awa ya fito ya tallata hajarsa. Kuma ai shi Wike dashi akayi takarar fidda  Gwani na Kujerar  Shugaban Kasa na Jam’iyyar PDP,  mai girma Alhaji Atiku Abubakar ya rangada shi da Kasa. Sannan ko a zantawar tasa ya tabbatar da cewa mulki Allah ke bada shi ga wanda yaso, shike nan Allah ya baiwa Atiku sai ciwon hassada ya bayyana? Inji Mazoji

Da aka tambayeshi kan matsayar Wike da ‘yan barandarsa kan Ficewa daga tawagar yakin neman zaɓen Atiku, Mazoji ya bayyana cewa wannan Shure shure ne da baya hana mutuwa,  abinda Wike ya kamata ya fahimta Kashi 90%  na masu zugashi wasu mutane ne da ko a akwatinsu ba zasu iya katabus ba, wasu kuma tsoffin Gwamnoni ne data kare masu suke dan lasar abin sawa a baka daga Gwmna Wike, Wanda Ina tabbatarwa da Wike cewa sauran ‘yan Kwanaki wa’adin mulkinsa ya kare duk guduwa zasu yi su barshi. Yanzu haka wani adadi mai yawa daga cikin masu rajin goya masa baya (Wike) duk sun tabbatar da Atiku suke, Idan Kuma  sun koma kusa dashi su nuna suna tare dashi.

Da aka tambayeshi baya ganin cikin jawaban Wike ya nuna yana cikin Jam’iyyar ta PDP kuma zai ci gaba da yakarta? Babba Mazoji cewa ya yi, mu Wike ba wata barazana bace ga takarar Wazirin Adamawa, domin duniya ta fahimci Wike da ‘yan korensa Arewa ce basa kauna, kuma ya kamata na tunawa Wike idan mantawa ya yi, ya manta Shekara nawa Obasanjo ya yi akan karagar mulki, Shekara Nawa Goodluck ya yi Kuma Shekara nawa Dattijon arziki Alhaji Musa ‘Yar Adua ya yi akan mulki, duka kusan Shekara Goma Sha Huɗu’ ‘yan kudu suka yi suna mulkar mu, kuma sai yanzu da Allah ya kawo lokacin Atiku hassada zata bayyana?

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi

Jagora A ADC Ya Ƙaryata Zargin Atiku Ya Kankane Komai A Jam’iyyar

Babba Mazoji ya tabbatarwa da masu irin wancan ciwon hassada cewa suyi hakuri mulki Allah ke ba dashi ga wanda yaso, yanzu kuma alamu sun bayyana Wazirin Adamawa Alhaji Atiku Abubakar shi ne Shugaban kasarmu na gobe da yardar Allah. Jama’ar Nijeriya Mun sha azaba a hannun Jam’iyyar APC, ga talauci, rashin tsaro, Yajin aikin Malaman Jami’a, Sayar da kadarorin Gwamnati, Jama’a duk sun zama mahaukata saboda tsananin yunwa, wannan tasa Jama’ar  Nijeriya yanzu sun gamsu Jam’iyyar PDP itace Jirgin fiton Al’umma.

A Karshe Babba Mazoji ya yiwa Jama’ar Kasarnan busharar kyawawan manufofin Atiku Abubakar, wanda zarar Allah ya bashi wannan dama aiwatarwa kawai za’a fara, ba kamar Gwamnatin APC ba data hau mulki babu wasu kwararan munufofin ciyar da Kasa gaba. Muna sanar da Jama’a sauran kwanki kadan ya rage a kaddamar da yakin neman zabe, wanda kowa zaiga irin fitar da zamuyi domin gaisawa da al’ummar Kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Halarci Taron Ministocin BRICS

Next Post

An Nada Sanatan PDP Cikin Kwamitin Yakin Zaben Tinubu

Related

PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi
Manyan Labarai

PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi

3 days ago
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

Jagora A ADC Ya Ƙaryata Zargin Atiku Ya Kankane Komai A Jam’iyyar

3 days ago
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027
Siyasa

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

4 days ago
Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027
Siyasa

Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027

5 days ago
Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10
Siyasa

Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10

5 days ago
ADA/ADC, APC Da PDP: Jam ’iyyun Siyasa Da Ke Shan Jinin ’Yan Nijeriya
Siyasa

ADA/ADC, APC Da PDP: Jam ’iyyun Siyasa Da Ke Shan Jinin ’Yan Nijeriya

6 days ago
Next Post
An Nada Sanatan PDP Cikin Kwamitin Yakin Zaben Tinubu

An Nada Sanatan PDP Cikin Kwamitin Yakin Zaben Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

August 14, 2025
NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaƙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaƙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

August 14, 2025
Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

August 14, 2025
Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

August 14, 2025
Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

August 14, 2025
Gwamnati Na Ƙoƙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

Gwamnati Na Ƙoƙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

August 14, 2025
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

August 14, 2025
Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 

Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 

August 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Kama Mutane 107 Da Ake Zargi, Sun Ceto Mutane 20 A Cikin Mako Guda – DHQ

August 14, 2025
‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

August 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.