• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsohon Gwamnan Kwara A Mulkin Soja, Latinwo Ya Kwanta Dama

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Tsohon Gwamnan Kwara A Mulkin Soja, Latinwo Ya Kwanta Dama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon Gwamnan jihar Kwara a zamanin Mulkin soja, Group Captain Salaudeen Latinwo (mai ritaya), ya rasu. 

Offa-born Latinwo ya zama Gwamnan tsohowar jihar Kwara ne a tsakanin alif 1983 zuwa 1985.

  • Yadda ‘Hackers’ Ke Amfani Da Hanyar Smishing Wajen Yin Kutse
  • Asalin Abin Da Ya Sa Barayi Suka Kashe Sheikh Albani Kuri

Latinwo ya na daga cikin manyan jami’an sojan sama (NAF)da aka dauka na farko-farko a shekarar 1963 da ya taka rawa sosai wajen cigaban jihar da kasar nan.

A sakonsa na alhini da ya fitar a ranar Asabar, Gwamnan Kwara, Abdulrahman AbdulRazaq, ya mika ta’aziyyarsa ga al’ummar jihar, musamman al’ummar yankin Offa bisa rasuwar Latinwo.

AbdulRazaq, a sanarwar da babban sakataren watsa labaransa, Rafiu Ajakaye, ya fitar, ya misalta rasuwar Latinwo a matsayin babban rashi ga illahirin jihar bisa kasancewarsa dattijo mai kishin kasa da ke da gogewa da kwarewa marar misaltuwa.

Labarai Masu Nasaba

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

“A madadin AbdulRazaqs, gwammati da al’ummar jihar Kwara, gwamna ya mika ta’aziyyarsa ga iyalan marigayi tsohon Gwamnan a zamanin mulkin soja, al’ummar Offa da sojoji bisa wannan babban rashin,” a cewar sanarwar daga fadar gwamnatin jihar.

Kan hakan, Gwamnan ya yi addu’ar Allah ya jikansa mamacin ya sanya shi cikin Aljanna, ka na ya yi fatan Allah zai bai wa iyalan mamacin da wadanda ya rasu ya barsu hakurin juriyar rashi.

Kazalika, shi ma a sakon jajentawarsa, Sarkin Illorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya misalta rasuwar Latinwo a matsayin babban rashi da jihar da kasar Nijeriya suka yi.

Sulu-Gambari, a wata sanarwar da kakakinsa, Abdulaziz Arowona ya sanya wa hannu, ya kuma misalta Latinwo a matsayin jajirtacce kuma hazikin sojan saman da ya mulki jihar Kwara yadda ya dacewa.

Sarkin ya kuma ce marigayin ya kasance mutum mai yaki da rashin da’a da rashawa, wanda ya zama madubi a Mulkin Buhari/Idiagbon zamanin Mulkin soja a Nijeriya.

Sai ya yi addu’ar Allah jikan mamacin ya albarci bayansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KwaraTsohon Gwamna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gyaran Fatar Fuska

Next Post

Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

Related

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?
Labarai

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

3 hours ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

4 hours ago
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana
Labarai

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

6 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

7 hours ago
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 
Manyan Labarai

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

15 hours ago
Tinubu
Labarai

Da ÆŠumi-É—umi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

16 hours ago
Next Post
Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

LABARAI MASU NASABA

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da ÆŠumi-É—umi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.