• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsohon Gwamnan Kwara A Mulkin Soja, Latinwo Ya Kwanta Dama

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Tsohon Gwamnan Kwara A Mulkin Soja, Latinwo Ya Kwanta Dama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon Gwamnan jihar Kwara a zamanin Mulkin soja, Group Captain Salaudeen Latinwo (mai ritaya), ya rasu. 

Offa-born Latinwo ya zama Gwamnan tsohowar jihar Kwara ne a tsakanin alif 1983 zuwa 1985.

  • Yadda ‘Hackers’ Ke Amfani Da Hanyar Smishing Wajen Yin Kutse
  • Asalin Abin Da Ya Sa Barayi Suka Kashe Sheikh Albani Kuri

Latinwo ya na daga cikin manyan jami’an sojan sama (NAF)da aka dauka na farko-farko a shekarar 1963 da ya taka rawa sosai wajen cigaban jihar da kasar nan.

A sakonsa na alhini da ya fitar a ranar Asabar, Gwamnan Kwara, Abdulrahman AbdulRazaq, ya mika ta’aziyyarsa ga al’ummar jihar, musamman al’ummar yankin Offa bisa rasuwar Latinwo.

AbdulRazaq, a sanarwar da babban sakataren watsa labaransa, Rafiu Ajakaye, ya fitar, ya misalta rasuwar Latinwo a matsayin babban rashi ga illahirin jihar bisa kasancewarsa dattijo mai kishin kasa da ke da gogewa da kwarewa marar misaltuwa.

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

“A madadin AbdulRazaqs, gwammati da al’ummar jihar Kwara, gwamna ya mika ta’aziyyarsa ga iyalan marigayi tsohon Gwamnan a zamanin mulkin soja, al’ummar Offa da sojoji bisa wannan babban rashin,” a cewar sanarwar daga fadar gwamnatin jihar.

Kan hakan, Gwamnan ya yi addu’ar Allah ya jikansa mamacin ya sanya shi cikin Aljanna, ka na ya yi fatan Allah zai bai wa iyalan mamacin da wadanda ya rasu ya barsu hakurin juriyar rashi.

Kazalika, shi ma a sakon jajentawarsa, Sarkin Illorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya misalta rasuwar Latinwo a matsayin babban rashi da jihar da kasar Nijeriya suka yi.

Sulu-Gambari, a wata sanarwar da kakakinsa, Abdulaziz Arowona ya sanya wa hannu, ya kuma misalta Latinwo a matsayin jajirtacce kuma hazikin sojan saman da ya mulki jihar Kwara yadda ya dacewa.

Sarkin ya kuma ce marigayin ya kasance mutum mai yaki da rashin da’a da rashawa, wanda ya zama madubi a Mulkin Buhari/Idiagbon zamanin Mulkin soja a Nijeriya.

Sai ya yi addu’ar Allah jikan mamacin ya albarci bayansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KwaraTsohon Gwamna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gyaran Fatar Fuska

Next Post

Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

Related

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato
Labarai

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

2 hours ago
Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

3 hours ago
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki
Manyan Labarai

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

14 hours ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don ÆŠaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don ÆŠaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

15 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

16 hours ago
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS
Labarai

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

19 hours ago
Next Post
Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

LABARAI MASU NASABA

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Hoton Tallan Taliyar Indomie

Indomie Ta Kaddamar Da Shirin Gangamin Abinci Mai Gina Jiki Na ‘Ingantaccen Abinci Domin Nasara’

June 28, 2025
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

June 27, 2025
Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

June 27, 2025
Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

June 27, 2025
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.