ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsohon Gwamnan Kwara A Mulkin Soja, Latinwo Ya Kwanta Dama

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Kwara

Tsohon Gwamnan jihar Kwara a zamanin Mulkin soja, Group Captain Salaudeen Latinwo (mai ritaya), ya rasu. 

Offa-born Latinwo ya zama Gwamnan tsohowar jihar Kwara ne a tsakanin alif 1983 zuwa 1985.

  • Yadda ‘Hackers’ Ke Amfani Da Hanyar Smishing Wajen Yin Kutse
  • Asalin Abin Da Ya Sa Barayi Suka Kashe Sheikh Albani Kuri

Latinwo ya na daga cikin manyan jami’an sojan sama (NAF)da aka dauka na farko-farko a shekarar 1963 da ya taka rawa sosai wajen cigaban jihar da kasar nan.

ADVERTISEMENT

A sakonsa na alhini da ya fitar a ranar Asabar, Gwamnan Kwara, Abdulrahman AbdulRazaq, ya mika ta’aziyyarsa ga al’ummar jihar, musamman al’ummar yankin Offa bisa rasuwar Latinwo.

AbdulRazaq, a sanarwar da babban sakataren watsa labaransa, Rafiu Ajakaye, ya fitar, ya misalta rasuwar Latinwo a matsayin babban rashi ga illahirin jihar bisa kasancewarsa dattijo mai kishin kasa da ke da gogewa da kwarewa marar misaltuwa.

LABARAI MASU NASABA

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

“A madadin AbdulRazaqs, gwammati da al’ummar jihar Kwara, gwamna ya mika ta’aziyyarsa ga iyalan marigayi tsohon Gwamnan a zamanin mulkin soja, al’ummar Offa da sojoji bisa wannan babban rashin,” a cewar sanarwar daga fadar gwamnatin jihar.

Kan hakan, Gwamnan ya yi addu’ar Allah ya jikansa mamacin ya sanya shi cikin Aljanna, ka na ya yi fatan Allah zai bai wa iyalan mamacin da wadanda ya rasu ya barsu hakurin juriyar rashi.

Kazalika, shi ma a sakon jajentawarsa, Sarkin Illorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya misalta rasuwar Latinwo a matsayin babban rashi da jihar da kasar Nijeriya suka yi.

Sulu-Gambari, a wata sanarwar da kakakinsa, Abdulaziz Arowona ya sanya wa hannu, ya kuma misalta Latinwo a matsayin jajirtacce kuma hazikin sojan saman da ya mulki jihar Kwara yadda ya dacewa.

Sarkin ya kuma ce marigayin ya kasance mutum mai yaki da rashin da’a da rashawa, wanda ya zama madubi a Mulkin Buhari/Idiagbon zamanin Mulkin soja a Nijeriya.

Sai ya yi addu’ar Allah jikan mamacin ya albarci bayansa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN
Manyan Labarai

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki
Labarai

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Next Post
Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

November 14, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025
Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.