• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Uwargidan Gwamnan Kebbi Ta Raba Babura 42 Da Motoci 2 Domin Inganta Sa ido Kan Cutar Tarin Fuka

by Umar Faruk
12 months ago
in Labarai
0
Uwargidan Gwamnan Kebbi Ta Raba Babura 42 Da Motoci 2 Domin Inganta Sa ido Kan Cutar Tarin Fuka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Uwargidan Gwamnan Jihar Kebbi Hajiya Zainab Nasare Nasir Idris, ta raba babura 42 da motoci kirar Hilux guda biyu ga jami’an sa ido ga masu fama da cutar tarin fuka a jihar.

Asusun Tallafawa Duniya ne ya bayar da tallafin motocin yaki da cutar AIDS, tarin fuka da zazzabin cizon sauro (GFATM) a matsayin gudunmuwarsu kan yakin da wadannan cututtukan a duk fadin Jihar Kebbi.

  • ‘Yancin Kai: PDP Ta Bukaci Tinubu Ya Rage Kudin Man Fetur
  • Gwamnatin Kaduna Ta Raba Wa Manoma Taki Buhu 120,000 

A wajen bikin, Hajiya Zainab ta bayyana muhimmancin kara kaimi wajen yaki da cutar tarin fuka a jihar.

Ta bayyana bukatar karfafa sa ido, musamman a yankunan da ke da wuyar isa, don tabbatar da cewa ba a bar kowa a baya ba wajen yaki da cutar tarin fuka.

“Wadannan motocin za su inganta zirga-zirgar ma’aikatan kiwon lafiya, da ba su damar isa yankunan da ke nesa, da gano masu cutar tarin fuka a baya, da kuma samar da hanyoyin da suka dace,” in ji ta.

Labarai Masu Nasaba

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

“Dole ne mu ci gaba da wayar da kan jama’a game da alamun cutar tarin fuka da magani, rage kyama, da tabbatar da samun damar yin gwaji da ba da magani a kyauta.”

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta wallafa rahoton cewa cutar tarin fuka ta kasance babbar damuwa ga lafiyar jama’a.

Ta ce akalla mutane miliyan 2.5 ne suka kamu da cutar tarin fuka a yankin Afirka a 2022.

Shirin na WHO ya kawo karshen cutar tarin fuka yana da nufin rage tarin fuka da kashi 90% sannan sabbin masu kamuwa da cutar da kashi 80 cikin dari nan da shekarar 2030.

Dokta Moses Onoh, jami’in fasaha kan cutar tarin fuka a WHO, ya yaba wa kokarin Hajiya Zainab, ya kuma shawarci jami’an da su yi amfani da motocin yadda ya kamata.

Kwamishinan lafiya na jihar, Comrade Yunusa Musa Isma’il ya yabawa masu hannu da shuni da kuma uwargidan Gwamnan Jihar bisa wannan tallafi da suka bayar.

Wannan shiri ya nuna jajircewar Jihar Kebbi wajen yaki da cutar tarin fuka da kuma tabbatar da ingantaccen kiwon lafiya ga ‘yan jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BaburaKebbiMotociTarin Fuka
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yancin Kai: PDP Ta Bukaci Tinubu Ya Rage Kudin Man Fetur

Next Post

NUJ Ta Taya Gwamnan Kebbi Da Nijeriya Murnar Cika Shekaru 64 Da Samun ‘Yancin Kai

Related

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

1 hour ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

3 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

4 hours ago
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya
Labarai

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

16 hours ago
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

17 hours ago
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara
Labarai

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

19 hours ago
Next Post
NUJ Ta Taya Gwamnan Kebbi Da Nijeriya Murnar Cika Shekaru 64 Da Samun ‘Yancin Kai

NUJ Ta Taya Gwamnan Kebbi Da Nijeriya Murnar Cika Shekaru 64 Da Samun 'Yancin Kai

LABARAI MASU NASABA

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.