• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

by Sadiq
3 years ago
Nollywood

Shugaban kungiyar fina-finai ta kudancin Nijeriya (Nollywood), Emeka Rollas, ya bayar da cikakken bayani kan yadda aka yi garkuwa da wasu jarumai; Cynthia Okereke da Clemson Cornel.

A cewar shugaban kungiyar, masu garkuwa da Okereke da Cornel sun bukaci a biya su kudin fansa dala 100,000.

  • Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya
  • Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

“Sun kira waya suna neman kudin fansa $100,000,” in ji Rollas.

Idan za a iya tunawa, a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakatariyar kungiyar, Monalisa Chinda-Coker, ta bayyana cewa an yi zargin cewa an yi garkuwa da jaruman biyu ne a ranar Juma’a.

Rollas, ya bayyana a wata sanarwa cewa, “Ba mu tabbatar da sace su ba.

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

“Muna sa ran samun wata alama daga mutanen da suka yi garkuwa da su don sanin ko sace su ba a sace su ba.”

Sanarwar da Chinda-Coker ta fitar da farko ta ce, “An zargi jaruman biyu an yi garkuwa da su, lamarin da ya kara fargabar mambobin kungiyar game da tsaron lafiyar jarumai kasar.

“Saboda wannan abin bakin ciki ne, shugaban kungiyar na kasa, Ejezie Emeka Rollas, ya umarci dukkan ’yan fim da su guji zuwa wasu birane don yin fim, sai dai an samar da cikakken tsaro don tabbatar da tsaron lafiyarsu.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa Cynthia Okereke da Clemson Cornell an yi fargabar garkuwa da su ne bayan da suka bar wajen wani daukar fim a jihar Enugu ranar Juma’a.

A cewar Monalisa Chinda, an ba da rahoton cewa tsofaffin jaruman sun bace ne bayan da ’yan uwansu suka tabbatar da cewa ba su dawo daga wurin fim ba a Garin Ozalla, Jihar Enugu.

Rollas ya kuma yi kira ga daukacin ‘yan uwa da su yi addu’ar Ubangiji ya kubutar da abokan aikin nasu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano
Nishadi

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana
Nishadi

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

October 4, 2025
Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa
Nishadi

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

September 28, 2025
Next Post
Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.