• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

by Sadiq
3 years ago
in Nishadi
0
Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kungiyar fina-finai ta kudancin Nijeriya (Nollywood), Emeka Rollas, ya bayar da cikakken bayani kan yadda aka yi garkuwa da wasu jarumai; Cynthia Okereke da Clemson Cornel.

A cewar shugaban kungiyar, masu garkuwa da Okereke da Cornel sun bukaci a biya su kudin fansa dala 100,000.

  • Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya
  • Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

“Sun kira waya suna neman kudin fansa $100,000,” in ji Rollas.

Idan za a iya tunawa, a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakatariyar kungiyar, Monalisa Chinda-Coker, ta bayyana cewa an yi zargin cewa an yi garkuwa da jaruman biyu ne a ranar Juma’a.

Rollas, ya bayyana a wata sanarwa cewa, “Ba mu tabbatar da sace su ba.

Labarai Masu Nasaba

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

“Muna sa ran samun wata alama daga mutanen da suka yi garkuwa da su don sanin ko sace su ba a sace su ba.”

Sanarwar da Chinda-Coker ta fitar da farko ta ce, “An zargi jaruman biyu an yi garkuwa da su, lamarin da ya kara fargabar mambobin kungiyar game da tsaron lafiyar jarumai kasar.

“Saboda wannan abin bakin ciki ne, shugaban kungiyar na kasa, Ejezie Emeka Rollas, ya umarci dukkan ’yan fim da su guji zuwa wasu birane don yin fim, sai dai an samar da cikakken tsaro don tabbatar da tsaron lafiyarsu.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa Cynthia Okereke da Clemson Cornell an yi fargabar garkuwa da su ne bayan da suka bar wajen wani daukar fim a jihar Enugu ranar Juma’a.

A cewar Monalisa Chinda, an ba da rahoton cewa tsofaffin jaruman sun bace ne bayan da ’yan uwansu suka tabbatar da cewa ba su dawo daga wurin fim ba a Garin Ozalla, Jihar Enugu.

Rollas ya kuma yi kira ga daukacin ‘yan uwa da su yi addu’ar Ubangiji ya kubutar da abokan aikin nasu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FimGarkuwaJarumaiKudancin Nijer5MambobiNollywoodYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya

Next Post

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

Related

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro
Nishadi

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

4 days ago
Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage
Nishadi

Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

4 days ago
Ya Kamata Mata ‘Yan Fim Su Rike Mutuncin Kansu – Aisha Tafida Gombe
Nishadi

Ya Kamata Mata ‘Yan Fim Su Rike Mutuncin Kansu – Aisha Tafida Gombe

2 weeks ago
Saboda In Nuna Wa Duniya Asalin Al’adar Bahaushe Ya Sa Na Fara Fina-finan Turanci A Arewacin Nijeriya – Jammaje
Nishadi

Saboda In Nuna Wa Duniya Asalin Al’adar Bahaushe Ya Sa Na Fara Fina-finan Turanci A Arewacin Nijeriya – Jammaje

3 weeks ago
Daga Kaina An Gama Harkar Fim A Zuri’ata – Moda
Nishadi

Daga Kaina An Gama Harkar Fim A Zuri’ata – Moda

3 weeks ago
Rarara Zai Angwance Da Aisha Humaira Yau A Maiduguri
Manyan Labarai

Rarara Zai Angwance Da Aisha Humaira Yau A Maiduguri

3 weeks ago
Next Post
Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.