ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

by Sadiq
3 years ago
Nollywood

Shugaban kungiyar fina-finai ta kudancin Nijeriya (Nollywood), Emeka Rollas, ya bayar da cikakken bayani kan yadda aka yi garkuwa da wasu jarumai; Cynthia Okereke da Clemson Cornel.

A cewar shugaban kungiyar, masu garkuwa da Okereke da Cornel sun bukaci a biya su kudin fansa dala 100,000.

  • Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya
  • Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

“Sun kira waya suna neman kudin fansa $100,000,” in ji Rollas.

ADVERTISEMENT

Idan za a iya tunawa, a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakatariyar kungiyar, Monalisa Chinda-Coker, ta bayyana cewa an yi zargin cewa an yi garkuwa da jaruman biyu ne a ranar Juma’a.

Rollas, ya bayyana a wata sanarwa cewa, “Ba mu tabbatar da sace su ba.

LABARAI MASU NASABA

Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

Sau Ɗaya Na Taɓa Da-nasanin Fitowa A Cikin Fim – Tanimu Akawu

“Muna sa ran samun wata alama daga mutanen da suka yi garkuwa da su don sanin ko sace su ba a sace su ba.”

Sanarwar da Chinda-Coker ta fitar da farko ta ce, “An zargi jaruman biyu an yi garkuwa da su, lamarin da ya kara fargabar mambobin kungiyar game da tsaron lafiyar jarumai kasar.

“Saboda wannan abin bakin ciki ne, shugaban kungiyar na kasa, Ejezie Emeka Rollas, ya umarci dukkan ’yan fim da su guji zuwa wasu birane don yin fim, sai dai an samar da cikakken tsaro don tabbatar da tsaron lafiyarsu.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa Cynthia Okereke da Clemson Cornell an yi fargabar garkuwa da su ne bayan da suka bar wajen wani daukar fim a jihar Enugu ranar Juma’a.

A cewar Monalisa Chinda, an ba da rahoton cewa tsofaffin jaruman sun bace ne bayan da ’yan uwansu suka tabbatar da cewa ba su dawo daga wurin fim ba a Garin Ozalla, Jihar Enugu.

Rollas ya kuma yi kira ga daukacin ‘yan uwa da su yi addu’ar Ubangiji ya kubutar da abokan aikin nasu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA
Nishadi

Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

November 15, 2025
Sau Ɗaya Na Taɓa Da-nasanin Fitowa A Cikin Fim – Tanimu Akawu
Nishadi

Sau Ɗaya Na Taɓa Da-nasanin Fitowa A Cikin Fim – Tanimu Akawu

November 13, 2025
Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala
Nishadi

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Next Post
Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

LABARAI MASU NASABA

PDP Ba Ta Mutu Ba Duk Da Rikicin Da Ta Ke Fama Da Shi – Anyanwu

PDP Ba Ta Mutu Ba Duk Da Rikicin Da Ta Ke Fama Da Shi – Anyanwu

November 18, 2025
Shugabar Tanzania Ta Bai Wa ’Yarta Da Sirikinta Muƙamin Minista

Shugabar Tanzania Ta Bai Wa ’Yarta Da Sirikinta Muƙamin Minista

November 18, 2025
Ana Zargin ’Yan Ta’adda Sun Kashe Janar Ɗin Soji A Harin Kwanton-Ɓauna A Borno

Ana Zargin ’Yan Ta’adda Sun Kashe Janar Ɗin Soji A Harin Kwanton-Ɓauna A Borno

November 18, 2025
Bukatar Samar Da Cikkakken Tsaro Ga Hukumar Zabe

’Yansanda Sun Tura Tawaga Don Ceto Ɗaliban Da Aka Sace A Kebbi

November 18, 2025
Gwamnatin Sin Ba Ta Taba Bukatar Kamfanoni Su Tattara Ko Adana Bayanai Ba Bisa Ka’ida Ba Kuma Ba Za Ta Yi Hakan Ba 

Gwamnatin Sin Ba Ta Taba Bukatar Kamfanoni Su Tattara Ko Adana Bayanai Ba Bisa Ka’ida Ba Kuma Ba Za Ta Yi Hakan Ba 

November 17, 2025
Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

November 17, 2025
An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

November 17, 2025
NBS

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.