• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya

by Sabo Ahmad
3 weeks ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata matar aure mai kimanin shekara 20, mai suna Caroline Barka, ta caka wa mijinta wuka mai shekara 38 mai suna Barka Dauda, Caroline Barka, tana zaune a Ungwar Tamiya, da ke karamar hukumar Madagali ta jihar Adamawa, matar ta yi wannan danyen aikin ne lokacin da suka harke da fada sakamakon wata sa-in-sa a tsakaninsu.

Wannan sa-in-sa ta yi nisa a tsakaninsu, ana cikin haka sai ya dawo gida a guje, ya zo ya dauko giya, ya sha ya yi tatul, yana tangadi har ya fada kan wata yarinya karama.

  • Mambobin Jam’iyyar NNPP 700 Sun Koma Jam’iyyar Labour A Adamawa

Da ma dai Angered yana shan giya, bayan ya dawo gida ba tare da ya shigo da wani abu ba a matsayinsa na mai gida, sai fada ya kaure tsakaninsu, a cikin fadan ne matar ta raruno wuka, ta daba wa mijin nata, kamar yadda wani dan cikin gida ya bayar da labari.

Ganin haka, nan da nan aka dauki mutumin zuwa asibiti wanda kuma likitoci suka tabbatar da mutuwarsa.
Rundunar ‘yansandan jihar Adamawa, wadda ita ta fara gano wannan lamari, ta ce, ranar Juma’a 20 ga watan Yuli, ta kama wadda ake zagin da kashe mijin nata.

“’Yansanda sun kama wadda ake zargin a karamar hukumar Madagali sakamakon wani rahoton sirri da suka samu.
“Zuwa yanzu, bincike ya tabbatar da cewa, wannan mata tana goyo ne, kuma tana da ‘ya’ya da wannan miji nata da ta kashe,”.

Labarai Masu Nasaba

Wani Magidanci Ya Yi Wa Jaririyar Makocinsa ‘Yar Wata 18 Fyade

‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas

An samu wannan rahoto ne a cikin wata sanarwa da daga jami’in ‘yansanda SP Suleiman Nguroje.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kananan Sana’o’i Da Ci Gaban Kasa (2)

Next Post

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

Related

Wani Magidanci Ya Yi Wa Jaririyar Makocinsa ‘Yar Wata 18 Fyade
Kotu Da Ɗansanda

Wani Magidanci Ya Yi Wa Jaririyar Makocinsa ‘Yar Wata 18 Fyade

2 days ago
‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas

4 days ago
Bayan Karbar Kudin Fansa, Sun Kashe Dalibin Da Ya Kammala Digirinsa
Kotu Da Ɗansanda

Bayan Karbar Kudin Fansa, Sun Kashe Dalibin Da Ya Kammala Digirinsa

4 days ago
FRSC Ta Koka Da Karuwar Hadurra A Yobe
Kotu Da Ɗansanda

FRSC Ta Koka Da Karuwar Hadurra A Yobe

4 days ago
Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

2 weeks ago
Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa
Kotu Da Ɗansanda

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

2 weeks ago
Next Post
Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

LABARAI MASU NASABA

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

August 18, 2022
Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.