• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya

by Sabo Ahmad
1 year ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata matar aure mai kimanin shekara 20, mai suna Caroline Barka, ta caka wa mijinta wuka mai shekara 38 mai suna Barka Dauda, Caroline Barka, tana zaune a Ungwar Tamiya, da ke karamar hukumar Madagali ta jihar Adamawa, matar ta yi wannan danyen aikin ne lokacin da suka harke da fada sakamakon wata sa-in-sa a tsakaninsu.

Wannan sa-in-sa ta yi nisa a tsakaninsu, ana cikin haka sai ya dawo gida a guje, ya zo ya dauko giya, ya sha ya yi tatul, yana tangadi har ya fada kan wata yarinya karama.

  • Mambobin Jam’iyyar NNPP 700 Sun Koma Jam’iyyar Labour A Adamawa

Da ma dai Angered yana shan giya, bayan ya dawo gida ba tare da ya shigo da wani abu ba a matsayinsa na mai gida, sai fada ya kaure tsakaninsu, a cikin fadan ne matar ta raruno wuka, ta daba wa mijin nata, kamar yadda wani dan cikin gida ya bayar da labari.

Ganin haka, nan da nan aka dauki mutumin zuwa asibiti wanda kuma likitoci suka tabbatar da mutuwarsa.
Rundunar ‘yansandan jihar Adamawa, wadda ita ta fara gano wannan lamari, ta ce, ranar Juma’a 20 ga watan Yuli, ta kama wadda ake zagin da kashe mijin nata.

“’Yansanda sun kama wadda ake zargin a karamar hukumar Madagali sakamakon wani rahoton sirri da suka samu.
“Zuwa yanzu, bincike ya tabbatar da cewa, wannan mata tana goyo ne, kuma tana da ‘ya’ya da wannan miji nata da ta kashe,”.

Labarai Masu Nasaba

An Cafke Wadanda Ake Zargin Yi Wa Ma’aikacin PNCH Fashi A Legas

Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna

An samu wannan rahoto ne a cikin wata sanarwa da daga jami’in ‘yansanda SP Suleiman Nguroje.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kananan Sana’o’i Da Ci Gaban Kasa (2)

Next Post

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

Related

‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wadanda Ake Zargin Yi Wa Ma’aikacin PNCH Fashi A Legas

14 hours ago
Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna

1 week ago
NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja

3 weeks ago
Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wasu ‘Yansanda Da Laifin Karbar Kudi Da Cin Zarafin Wasu Mutane A Ribas

3 weeks ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Kotu Da Ɗansanda

…Ya Kashe Uwargidan Da Yake Yi Wa Hidima Da Mahaifiyarta Gami Da Tafka Sata

3 weeks ago
Jami’in LASTMA Na Bogi Da Ya Sato Mota Ya Shiga Hannu
Kotu Da Ɗansanda

Jami’in LASTMA Na Bogi Da Ya Sato Mota Ya Shiga Hannu

4 weeks ago
Next Post
Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.