ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

by Sadiq
4 years ago
Nollywood

Shugaban kungiyar fina-finai ta kudancin Nijeriya (Nollywood), Emeka Rollas, ya bayar da cikakken bayani kan yadda aka yi garkuwa da wasu jarumai; Cynthia Okereke da Clemson Cornel.

A cewar shugaban kungiyar, masu garkuwa da Okereke da Cornel sun bukaci a biya su kudin fansa dala 100,000.

  • Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya
  • Illolin Shagwaba ‘Ya’ya (Maigida)

“Sun kira waya suna neman kudin fansa $100,000,” in ji Rollas.

ADVERTISEMENT

Idan za a iya tunawa, a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakatariyar kungiyar, Monalisa Chinda-Coker, ta bayyana cewa an yi zargin cewa an yi garkuwa da jaruman biyu ne a ranar Juma’a.

Rollas, ya bayyana a wata sanarwa cewa, “Ba mu tabbatar da sace su ba.

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro

Ya Kamata Mawaƙa Su Guji Munafunci Da Hassada Su Rungumi Juna —Fati UK

“Muna sa ran samun wata alama daga mutanen da suka yi garkuwa da su don sanin ko sace su ba a sace su ba.”

Sanarwar da Chinda-Coker ta fitar da farko ta ce, “An zargi jaruman biyu an yi garkuwa da su, lamarin da ya kara fargabar mambobin kungiyar game da tsaron lafiyar jarumai kasar.

“Saboda wannan abin bakin ciki ne, shugaban kungiyar na kasa, Ejezie Emeka Rollas, ya umarci dukkan ’yan fim da su guji zuwa wasu birane don yin fim, sai dai an samar da cikakken tsaro don tabbatar da tsaron lafiyarsu.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa Cynthia Okereke da Clemson Cornell an yi fargabar garkuwa da su ne bayan da suka bar wajen wani daukar fim a jihar Enugu ranar Juma’a.

A cewar Monalisa Chinda, an ba da rahoton cewa tsofaffin jaruman sun bace ne bayan da ’yan uwansu suka tabbatar da cewa ba su dawo daga wurin fim ba a Garin Ozalla, Jihar Enugu.

Rollas ya kuma yi kira ga daukacin ‘yan uwa da su yi addu’ar Ubangiji ya kubutar da abokan aikin nasu.

MASU ALAKA

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro
Nishadi

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Nishadi

Ya Kamata Mawaƙa Su Guji Munafunci Da Hassada Su Rungumi Juna —Fati UK

May 23, 2026
Har Yanzu Burina Bai Cika Ba A Waka —Hadiza Maikano
Nishadi

Har Yanzu Burina Bai Cika Ba A Waka —Hadiza Maikano

May 16, 2026
Next Post
Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.