• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wadda Ta Sha Ingiza Matsalolin Abinci A Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wadda Ta Sha Ingiza Matsalolin Abinci A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da shirin abinci ta MDD (WFP) ta yi gargadi a kwanan baya cewa, ‘yan Adam ka iya fuskantar “matsalar abinci mafi muni tun bayan yakin duniya na biyu”. Matsalar kuma ta fi yin tasiri ga kasashen Afirka.

Hauhawar farashin abinci a sakamakon matsalar karancin abinci na matukar addabar al’umma, musamman na kasashen da ke fama da rashin ci gaba.

  • Asarar Da Ukraine Ke Tafkawa Duk Wata A Yakinta Da Rasha

Amma kuma manyan kamfanonin hada hadar cinikin abinci na duniya na cin muguwar riba sabo da matsalar. Daga cikin manyan kamfanonin cinikin abinci mafiya girma guda hudu na duniya, wadanda ke shafar kimanin kaso 75% zuwa 90% na cinikin abinci na duniya, akwai guda uku da suka kasance na kasar Amurka, wadanda suka hada da ADM da Bunge da Cargill.

Sai dai sakamakon matsalar karancin abinci da hauhawar farashinsa, akwai mutane uku ‘yan gidan masu kamfanin Cargill da kadarorinsu suka karu da kimanin kaso 20% a wannan shekara, lamarin da ya sa suka shiga jerin mutane 500 mafi arziki a duniya. Baya ga haka, sauran kamfanonin biyu sun samu matukar hauhawar farashin hannayen jarinsu.

Tsohon sakataren harkokin wajen kasar Amurka, Henry Alfred Kissinger ya taba cewa, “Wanda ya mallaki man fetur, ya mallaki kasashen duniya, kuma wanda ya samu iko a kan takardun kudi, ya samu iko a kan tattalin arzikin duniya, yayin da kuma wanda ya mallaki abinci, ya samu iko a kan ‘yan Adam.”

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

A hakika, ana iya gano hannun Amurka a matsalolin karancin abinci da aka fuskanta a tarihi. Ta hanyar ingiza abin da ake kira wai “ciniki mai ‘yanci”, da kuma fitar da irin da aka kirkiro wadanda ba su iya haiyayyafa ba da kuma fasahohin noma na musamman, Amurka ta lalata tushen aikin noma na kasashe a tasowa, wadanda har suka kasa dogara da kansu, tare da kara dogara da ita wajen samar da abinci.

Ta hakan kuwa, Amurka ta samu iko a kan farashin abinci na duniya har da tsarin samar da abincin, kuma ta yi babakere a wannan fanni. (Mai zane: Mustapha Bulama)

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Ja Kunnen Matasa: Ku Nemi Ilimi Ba Don Aikin Gwamnati Ba Kawai

Next Post

Tinubu Ya Yi Daidai Da Ya Zabi Musulmi Mataimaki – Oshiomhole

Related

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

16 hours ago
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya
Daga Birnin Sin

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

17 hours ago
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

18 hours ago
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

19 hours ago
An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

20 hours ago
Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

21 hours ago
Next Post
2023: Tinubu Ya Zaɓi Kashim Shettima A Matsayin Mataimaki

Tinubu Ya Yi Daidai Da Ya Zabi Musulmi Mataimaki - Oshiomhole

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.