• English
  • Business News
Friday, August 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilan Kasashe Masu Tasowa Daga Asiya Da Afirka Dake Ofishin MDD Na Birnin Geneva Sun Ziyarci Xinjiang

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakilan Kasashe Masu Tasowa Daga Asiya Da Afirka Dake Ofishin MDD Na Birnin Geneva Sun Ziyarci Xinjiang
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

Bisa gayyatar da ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta yi musu, wasu jakadun kasashe masu tasowa, daga kasashen Asiya da na Afirka dake aiki a ofishin MDD na birnin Geneva, sun ziyarci jihar Xinjiang ta Uygur mai cin gashin kan ta, dake arewa maso yammacin kasar Sin.

Yayin ziyarar da jami’an suka gudanar tsakanin ranakun 24 zuwa 27 ga watan Agustan nan, sun tattauna kai tsaye, da daliban da aka yaye daga cibiyoyin koyar da sana’o’i ta Xinjiang, da malaman addinin musulunci, da al’ummun kabilu daban daban dake jihar.

  • Xi Ya Karfafa Gwiwar Kwararrun Kasashen Waje Da Su Kara Ba Da Gudummawa Wajen Inganta Mu’amala Tsakanin Sin Da Sauran Kasashe

Bisa abubuwan da suka gani, wakilan su jinjinawa gwamnatin kasar Sin, bisa nasarorin da ta cimma a fannin dakile ayyukan ta’addanci, da kare ‘yancin al’umma na gudanar da addini, da kare martabar al’adun kananan kabilu.

Jakadun sun kuma bayyana aniyar su ta goyawa kasar Sin baya, a yunkurin ta na bayyana gaskiyar al’amari dangane da Xinjiang, da kawar da zarge zargen da wasu sassa ke yi don gane da yankin na Xinjiang. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rasuwar Sarkin Funakaye, An Yi Babban Rashi – Gwamna Inuwa

Next Post

Yaya Kasar Sin Take A Sabon Zamani? Wadannan Sababbin Fina-finai Sun Fayyace Amsa

Related

Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

15 hours ago
Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka
Daga Birnin Sin

Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

16 hours ago
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

17 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Manufar “Tsaunuka Biyu” Ta Sin Ta Samu Gagarumar Karbuwa A Duniya
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Manufar “Tsaunuka Biyu” Ta Sin Ta Samu Gagarumar Karbuwa A Duniya

18 hours ago
‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

19 hours ago
An Samu Gagarumin Ci Gaba Kan Habaka Fasahar Zamani Ta Sin Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Na 14 
Daga Birnin Sin

An Samu Gagarumin Ci Gaba Kan Habaka Fasahar Zamani Ta Sin Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Na 14 

20 hours ago
Next Post
Yaya Kasar Sin Take A Sabon Zamani? Wadannan Sababbin Fina-finai Sun Fayyace Amsa

Yaya Kasar Sin Take A Sabon Zamani? Wadannan Sababbin Fina-finai Sun Fayyace Amsa

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

August 15, 2025
Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

August 15, 2025
Sojoji Sun Ceto Shugaban Fulani, Mutane 5 Daga Hannun Ƴan Bindiga A Kogi

Sojoji Sun Ceto Shugaban Fulani, Mutane 5 Daga Hannun Ƴan Bindiga A Kogi

August 15, 2025
Cire Tallafin Mai Ya Taimaka Mana Wajen Aiwatar da Ayyuka, In Ji Gwamna Mbah

Cire Tallafin Mai Ya Taimaka Mana Wajen Aiwatar da Ayyuka, In Ji Gwamna Mbah

August 15, 2025
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

August 15, 2025
An Taƙaita Zirga-Zirga A Ƙananan Hukumomi 4 Kafin Zaben Cike Gurbi A Kano

An Taƙaita Zirga-Zirga A Ƙananan Hukumomi 4 Kafin Zaben Cike Gurbi A Kano

August 15, 2025
Manufofin Hulda Da Kasashen Wajen Da Nijeriya Ke Bukata

Manufofin Hulda Da Kasashen Wajen Da Nijeriya Ke Bukata

August 15, 2025
Shugaba Tinubu Ya Naɗa Sabon Darakta-Janar Na NTA Da Wasu Daraktoci

Shugaba Tinubu Ya Naɗa Sabon Darakta-Janar Na NTA Da Wasu Daraktoci

August 15, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda

Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda

August 15, 2025
Bayan Gargadi Daga Gwamnatin Tarayya: Jihohin Arewa 15 Sun Fara Daukar Matakan Dakile Ambaliyar Ruwa

Bayan Gargadi Daga Gwamnatin Tarayya: Jihohin Arewa 15 Sun Fara Daukar Matakan Dakile Ambaliyar Ruwa

August 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.