• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Kasar Sin Ya Bukaci Amurka Da Ta Daina Tsoma Bakin Soja Ba Bisa Ka’ida Ba A Syria

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakilin Kasar Sin Ya Bukaci Amurka Da Ta Daina Tsoma Bakin Soja Ba Bisa Ka’ida Ba A Syria
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin zaman taro na 51 na kwamitin kare hakkin dan-Adam, wakilin kasar Sin a kwamitin kare hakkin dan-Adam na MDD minista Jiang Duan ya yi Allah wadai da katsalandan din sojan da ya saba da doka da Amurka ta yi a kasar Syria.

Mr. Jiang Duan ya nuna cewa, matakin soja na Amurka ya keta muhimman hakkokin bil-adama na al’ummar Syria, don haka, ya bukaci kasar Amurka da ta gaggauta dakatar da take hakkin bil-Adam da take yi.

  • Matakan Soja Na Amurka Sun Jefa Wasu Kasashen Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Matsala

Jiang Duan ya bayyana cewa, an shafe fiye da shekaru goma ana jinkirta batun kasar Syria, kuma har yanzu al’ummar kasar na fama da talauci da yaki. Kuma alhakin hakan ya rataya ne a wuyan Amurka da sauran kasashen yammacin duniya.

Kasar Amurka dai ta sha kaddamar da hare-haren soji a kasar Syria, lamarin da ya sabbaba hasarar rayukan fararen hula da matsugunai a Syria, tare da haddasa asarar dukiyoyi da ba za a iya misaltawa ba.

A watan da ya gabata ne sojojin Amurka suka kaddamar da wani sabon farmaki ta sama a gabashin kasar Syria, wanda ya ci gaba da keta hurumin kasar tare da kara ta’azzara wahalhalun da al’ummar Syria ke fama da shi.

Labarai Masu Nasaba

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Bugu da kari, kasar Amurka ta kakkaba wa kasar Syria wasu matakai na tilastawa, wadanda suka saba doka, lamarin da ya sa al’ummar kasar wahalar samun zaman lafiya na yau da kullum, kuma matakan raya tattalin arziki da sake gina kasar, duk suna fuskantar matsaloli.

Har zuwa wannan lokaci, sojojin kasar Amurka ne ke da iko kan rijiyoyin man fetur, da iskar gas da sauran albarkatun kasar, inda suka mamaye manyan yankunan kasar da ake hako mai, tare da kwashe sama da kashi 80 cikin 100 na yawan man da ake hakowa a kasar, suna kuma fasa kwauri da lalata hatsin da kasar Syria ta adana, hakan ya keta ’yancin al’ummar kasar na samun abinci, da lafiya, da bunkasuwa, da sauran muhimman hakkoki na bil-Adama matuka.

Jiang Duan ya ce, rikicin kasar Syria ya nuna cewa, tsoma baki na kasashen waje, da tsokana, da matsin lamba, da sanya takunkumai, ko kadan ba za su taimaka wajen warware matsalar ba. (Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dakarun Kasar Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Zaman Lafiya

Next Post

Wang Yi Ya Zanta Da Sakataren Wajen Amurka

Related

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

6 hours ago
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

8 hours ago
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

8 hours ago
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

20 hours ago
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

21 hours ago
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

22 hours ago
Next Post
Wang Yi Ya Zanta Da Sakataren Wajen Amurka

Wang Yi Ya Zanta Da Sakataren Wajen Amurka

LABARAI MASU NASABA

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.