• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Kasar Sin Ya Bukaci Amurka Da Ta Daina Tsoma Bakin Soja Ba Bisa Ka’ida Ba A Syria

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakilin Kasar Sin Ya Bukaci Amurka Da Ta Daina Tsoma Bakin Soja Ba Bisa Ka’ida Ba A Syria
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin zaman taro na 51 na kwamitin kare hakkin dan-Adam, wakilin kasar Sin a kwamitin kare hakkin dan-Adam na MDD minista Jiang Duan ya yi Allah wadai da katsalandan din sojan da ya saba da doka da Amurka ta yi a kasar Syria.

Mr. Jiang Duan ya nuna cewa, matakin soja na Amurka ya keta muhimman hakkokin bil-adama na al’ummar Syria, don haka, ya bukaci kasar Amurka da ta gaggauta dakatar da take hakkin bil-Adam da take yi.

  • Matakan Soja Na Amurka Sun Jefa Wasu Kasashen Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Matsala

Jiang Duan ya bayyana cewa, an shafe fiye da shekaru goma ana jinkirta batun kasar Syria, kuma har yanzu al’ummar kasar na fama da talauci da yaki. Kuma alhakin hakan ya rataya ne a wuyan Amurka da sauran kasashen yammacin duniya.

Kasar Amurka dai ta sha kaddamar da hare-haren soji a kasar Syria, lamarin da ya sabbaba hasarar rayukan fararen hula da matsugunai a Syria, tare da haddasa asarar dukiyoyi da ba za a iya misaltawa ba.

A watan da ya gabata ne sojojin Amurka suka kaddamar da wani sabon farmaki ta sama a gabashin kasar Syria, wanda ya ci gaba da keta hurumin kasar tare da kara ta’azzara wahalhalun da al’ummar Syria ke fama da shi.

Labarai Masu Nasaba

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Bugu da kari, kasar Amurka ta kakkaba wa kasar Syria wasu matakai na tilastawa, wadanda suka saba doka, lamarin da ya sa al’ummar kasar wahalar samun zaman lafiya na yau da kullum, kuma matakan raya tattalin arziki da sake gina kasar, duk suna fuskantar matsaloli.

Har zuwa wannan lokaci, sojojin kasar Amurka ne ke da iko kan rijiyoyin man fetur, da iskar gas da sauran albarkatun kasar, inda suka mamaye manyan yankunan kasar da ake hako mai, tare da kwashe sama da kashi 80 cikin 100 na yawan man da ake hakowa a kasar, suna kuma fasa kwauri da lalata hatsin da kasar Syria ta adana, hakan ya keta ’yancin al’ummar kasar na samun abinci, da lafiya, da bunkasuwa, da sauran muhimman hakkoki na bil-Adama matuka.

Jiang Duan ya ce, rikicin kasar Syria ya nuna cewa, tsoma baki na kasashen waje, da tsokana, da matsin lamba, da sanya takunkumai, ko kadan ba za su taimaka wajen warware matsalar ba. (Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dakarun Kasar Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Zaman Lafiya

Next Post

Wang Yi Ya Zanta Da Sakataren Wajen Amurka

Related

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”
Daga Birnin Sin

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

41 minutes ago
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

2 hours ago
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”
Daga Birnin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

3 hours ago
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

4 hours ago
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

6 hours ago
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

24 hours ago
Next Post
Wang Yi Ya Zanta Da Sakataren Wajen Amurka

Wang Yi Ya Zanta Da Sakataren Wajen Amurka

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.