• Leadership Hausa
Monday, February 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Da ɗumi-ɗuminsa

Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wani Masallaci Ya Kashe Akalla Mutane 18 A Afganistan

Limamin magoya bayan Taliban na cikin mutane da dama da suka mutu da kuma jikkata sakamakon harin kunar bakin wake da aka kai a Masallacin Guzargah da ke yammacin birnin Herat.

by Muhammad
5 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wani Masallaci Ya Kashe Akalla Mutane 18 A Afganistan

Wani abun fashewa a wani masallaci a birnin Herat a yammacin Afghanistan ya kashe wani babban malamin nan mai goyon bayan Taliban da kuma fararen hula fiye da goma.

  • Mayakan Taliban Sun Yi Arangama Da Masu Gadin Iyakar Iran
  • Biden Bai Cimma Yunkurinsa Kan Batun Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Hotunan da aka yi a shafukan sada zumunta a ranar Juma’a sun nuna wasu gawarwaki masu dauke da jini a warwatse a harabar masallacin. Babu wani da ya dauki alhakin kai harin.

Kakakin gwamnan lardin Herat, Hameedullah Motawakel, ya shaida wa manema labarai cewa, mutane 18 ne suka yi shahada a lamarin, yayin da wasu 23 suka jikkata.

Fashewar ta tashi ne a cikin masallacin Guzargah a lokacin ake tsaka da gudanar da sallah.

“[Imam] Mujib Rahman Ansari tare da wasu masu gadinsa da fararen hula an kashe su akan hanyarsu ta zuwa masallaci,” in ji kakakin ‘yan sandan Herat Mahmoud Rasooli. “Daya daga cikin ‘yan kunar bakin waken ya tarwatsa kansa yayin da yake sumbatar hannayensa.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi

Kakakin Taliban Zabihullah Mujahid ya ce za a hukunta wadanda suka kai harin bam.

Mujahid ya fada a shafinsa na Twitter cewa “Jarumi kuma jajirtaccen malamin addini na kasar ya yi shahada a wani mummunan hari.”

Tags: Afganistan
Previous Post

Malam Yaya Siffar Wankan Janaba Take?

Next Post

Malam Ina So A Taimaka Mun Da Maganin Damuwa Da Bakin Ciki?

Related

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamnan Jigawa Ya Nada Hameem Nuhu Sanusi Matsayin Sabon Sarkin Dutse

1 day ago
Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sufeton ‘Yansanda Ya Bayar Da Umarnin Cafke Masu Sayar Da Sabbin Kudi

3 days ago
Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa
Da ɗumi-ɗuminsa

Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa

3 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 

4 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta

4 days ago
Tsohon Shugaban Jam’iar Bayero Ta Kano, Farfesa Ibrahim Umar Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Shugaban Jam’iar Bayero Ta Kano, Farfesa Ibrahim Umar Ya Rasu

6 days ago
Next Post
Malam Ina So A Taimaka Mun Da Maganin Damuwa Da Bakin Ciki?

Malam Ina So A Taimaka Mun Da Maganin Damuwa Da Bakin Ciki?

LABARAI MASU NASABA

Wata Mata Ta Yi Wuf Ta Aure Saurayin Diyarta A Kano

Ya Uwargida Za Ta Yi Da Mijin Da Bai Iya Zaman Hira Ba?

February 6, 2023
Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

February 6, 2023
Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

February 6, 2023
Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

February 6, 2023
PDP Ta Zargi Tinubu Da APC Kan Boye Sabbin Kudi Don Sayen Kuri’u

PDP Ta Zargi Tinubu Da APC Kan Boye Sabbin Kudi Don Sayen Kuri’u

February 6, 2023
Kwalliyar Doguwar Rigar Abaya

Kwalliyar Doguwar Rigar Abaya

February 6, 2023
2023: Ibo Mazauna Kano Sun Goyi Bayan Takarar Atiku

2023: Ibo Mazauna Kano Sun Goyi Bayan Takarar Atiku

February 6, 2023
2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

February 6, 2023
Tashoshin Talabijin 6 Zasu Haska Shiri Na Musanman Kan Rayuwar Shugaba Buhari

Gwamnatin Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Da Aka Yi Wa ‘Yan Banga A Katsina

February 6, 2023
Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.