• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wani Dan Nijeriya Ya Harbe Matarsa Da Kakarsa, Ya Kuma Kashe Kansa A Amurka

by Muhammad
3 years ago
Wani

Wani dan Nijeriya mai suna, Obinna Igbokwe, a ranar Alhamis ya harbe matarsa ​​Tangela da kakarsa kafin ya kashe kansa a jihar Texas ta Amurka.

Ko da yake matar ta samu munanan raunuka kuma tana kwance a asibiti, kakar ta rasu sakamakon raunin da ta samu.

  • Matar Da Ake Yi Wa Allurar Tazarar Haihuwa Ta Haifi ‘Yan Hudu Rigis
  • Fashewar Tukunyar Gas Ta Raunata Mutan 20 Da Kona Wasu Shaguna A Kano

A cewar wani rahoto na kasar, Igbokwe ya bar gida ne tare da dansa dan watanni uku, bayan ya harbe matan biyu a ka a ranar Laraba.

Yayin da suka gudu, Igbokwe ya ajiye yaron a kujerar mota a wani otal.

Lokacin da aka sanar da ‘yan sanda cewar yana yankin, wanda ake zargin ya harbe kansa ya mutu sakamakon raunin da ya samu.

LABARAI MASU NASABA

Matashi Ya Kashe Kakanninsa Kan Abinci A Kano

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Wata sanarwa da ofishin Sheriff ta fitar a ranar Alhamis ta ce, “A ranar 2 ga watan Yuni, 2022, da misalin karfe 12:00 na safe, jami’an tsaro na ofishin Sheriff na Montgomery sun tuntubi jami’an ‘yan sanda na Corsicana kuma suka ba da shawarar cewa Mansa Igbokwe ke kula da su.

“A cewar hukumar ‘yan sanda ta Corsicana, wani namiji ya ajiye yaron a kujerar mota a wani otal da ke yankin ya ce zai dawo nan da nan, amma bai dawo ba.

“Tunda namijin bai dawo ba, sai aka tuntubi hukumar ‘yan sanda ta Corsicana, inda suka samu labarin ya bar mutumin a cikin wata farar motar fasinja, wadda suka yi imanin Igbokwe ne.

“An aika da ƙarin bayanai ga jami’an tsaro na yankin Ellis da Navarro suna sanar da su cewa Igbokwe na yankin.

“Da misalin karfe 1:05 na dare jami’an hukumar ‘yan sanda ta Ennis sun gano wata farar mota kirar Honda Igbokwe tana tuki kuma suka yi yunkurin tsayar da motar.

“Bayan sun bibiyi motar kirar Honda sai ta tsaya a wani wurin ajiye motoci inda jami’ansu suka lura kuma suka ji karar harbin bindiga daya fito daga cikin motar Honda.

“Jami’an tsaro sun fara daukar matakan ceton rai tare da kiran jami’an lafiya, amma saboda tsananin raunin da Igbokwe ya samu abun ya ci tura, an garzaya da shi wani asibiti mai suna Dallas da misalin karfe 5:20 na safe.

“Mansa Igbokwe yana cikin koshin lafiya kuma bai samu matsala ba kuma ya sake haduwa da iyalinsa. Zuciyarmu tana tare da dangin da wannan mummunan laifi ya shafa kuma muna aiki tare da wadanda abin ya shafa don ganin sun sami tallafi da taimako.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Kakanninsa Kan Abinci A Kano

September 25, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye
Al'ajabi

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Al'ajabi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Next Post
NIS Ta Yi Kawance Da NAPTIP Da IOM Domin Horas Da Jami’anta

NIS Ta Yi Kawance Da NAPTIP Da IOM Domin Horas Da Jami’anta

LABARAI MASU NASABA

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.