ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wani Dan Nijeriya Ya Harbe Matarsa Da Kakarsa, Ya Kuma Kashe Kansa A Amurka

by Muhammad
4 years ago
Wani

Wani dan Nijeriya mai suna, Obinna Igbokwe, a ranar Alhamis ya harbe matarsa ​​Tangela da kakarsa kafin ya kashe kansa a jihar Texas ta Amurka.

Ko da yake matar ta samu munanan raunuka kuma tana kwance a asibiti, kakar ta rasu sakamakon raunin da ta samu.

  • Matar Da Ake Yi Wa Allurar Tazarar Haihuwa Ta Haifi ‘Yan Hudu Rigis
  • Fashewar Tukunyar Gas Ta Raunata Mutan 20 Da Kona Wasu Shaguna A Kano

A cewar wani rahoto na kasar, Igbokwe ya bar gida ne tare da dansa dan watanni uku, bayan ya harbe matan biyu a ka a ranar Laraba.

ADVERTISEMENT

Yayin da suka gudu, Igbokwe ya ajiye yaron a kujerar mota a wani otal.

Lokacin da aka sanar da ‘yan sanda cewar yana yankin, wanda ake zargin ya harbe kansa ya mutu sakamakon raunin da ya samu.

LABARAI MASU NASABA

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar

Wata sanarwa da ofishin Sheriff ta fitar a ranar Alhamis ta ce, “A ranar 2 ga watan Yuni, 2022, da misalin karfe 12:00 na safe, jami’an tsaro na ofishin Sheriff na Montgomery sun tuntubi jami’an ‘yan sanda na Corsicana kuma suka ba da shawarar cewa Mansa Igbokwe ke kula da su.

“A cewar hukumar ‘yan sanda ta Corsicana, wani namiji ya ajiye yaron a kujerar mota a wani otal da ke yankin ya ce zai dawo nan da nan, amma bai dawo ba.

“Tunda namijin bai dawo ba, sai aka tuntubi hukumar ‘yan sanda ta Corsicana, inda suka samu labarin ya bar mutumin a cikin wata farar motar fasinja, wadda suka yi imanin Igbokwe ne.

“An aika da ƙarin bayanai ga jami’an tsaro na yankin Ellis da Navarro suna sanar da su cewa Igbokwe na yankin.

“Da misalin karfe 1:05 na dare jami’an hukumar ‘yan sanda ta Ennis sun gano wata farar mota kirar Honda Igbokwe tana tuki kuma suka yi yunkurin tsayar da motar.

“Bayan sun bibiyi motar kirar Honda sai ta tsaya a wani wurin ajiye motoci inda jami’ansu suka lura kuma suka ji karar harbin bindiga daya fito daga cikin motar Honda.

“Jami’an tsaro sun fara daukar matakan ceton rai tare da kiran jami’an lafiya, amma saboda tsananin raunin da Igbokwe ya samu abun ya ci tura, an garzaya da shi wani asibiti mai suna Dallas da misalin karfe 5:20 na safe.

“Mansa Igbokwe yana cikin koshin lafiya kuma bai samu matsala ba kuma ya sake haduwa da iyalinsa. Zuciyarmu tana tare da dangin da wannan mummunan laifi ya shafa kuma muna aiki tare da wadanda abin ya shafa don ganin sun sami tallafi da taimako.”

Wani
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas
Al'ajabi

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

April 21, 2026
Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar
Al'ajabi

Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar

March 8, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Al'ajabi

Ɓata-gari Sun Kashe Matar Aure Da ’Ya’yanta 3 A Kano

January 21, 2026
Next Post
NIS Ta Yi Kawance Da NAPTIP Da IOM Domin Horas Da Jami’anta

NIS Ta Yi Kawance Da NAPTIP Da IOM Domin Horas Da Jami’anta

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.