ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wani Dan Nijeriya Ya Harbe Matarsa Da Kakarsa, Ya Kuma Kashe Kansa A Amurka

by Muhammad
4 years ago
Wani

Wani dan Nijeriya mai suna, Obinna Igbokwe, a ranar Alhamis ya harbe matarsa ​​Tangela da kakarsa kafin ya kashe kansa a jihar Texas ta Amurka.

Ko da yake matar ta samu munanan raunuka kuma tana kwance a asibiti, kakar ta rasu sakamakon raunin da ta samu.

  • Matar Da Ake Yi Wa Allurar Tazarar Haihuwa Ta Haifi ‘Yan Hudu Rigis
  • Fashewar Tukunyar Gas Ta Raunata Mutan 20 Da Kona Wasu Shaguna A Kano

A cewar wani rahoto na kasar, Igbokwe ya bar gida ne tare da dansa dan watanni uku, bayan ya harbe matan biyu a ka a ranar Laraba.

ADVERTISEMENT

Yayin da suka gudu, Igbokwe ya ajiye yaron a kujerar mota a wani otal.

Lokacin da aka sanar da ‘yan sanda cewar yana yankin, wanda ake zargin ya harbe kansa ya mutu sakamakon raunin da ya samu.

LABARAI MASU NASABA

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

Wata sanarwa da ofishin Sheriff ta fitar a ranar Alhamis ta ce, “A ranar 2 ga watan Yuni, 2022, da misalin karfe 12:00 na safe, jami’an tsaro na ofishin Sheriff na Montgomery sun tuntubi jami’an ‘yan sanda na Corsicana kuma suka ba da shawarar cewa Mansa Igbokwe ke kula da su.

“A cewar hukumar ‘yan sanda ta Corsicana, wani namiji ya ajiye yaron a kujerar mota a wani otal da ke yankin ya ce zai dawo nan da nan, amma bai dawo ba.

“Tunda namijin bai dawo ba, sai aka tuntubi hukumar ‘yan sanda ta Corsicana, inda suka samu labarin ya bar mutumin a cikin wata farar motar fasinja, wadda suka yi imanin Igbokwe ne.

“An aika da ƙarin bayanai ga jami’an tsaro na yankin Ellis da Navarro suna sanar da su cewa Igbokwe na yankin.

“Da misalin karfe 1:05 na dare jami’an hukumar ‘yan sanda ta Ennis sun gano wata farar mota kirar Honda Igbokwe tana tuki kuma suka yi yunkurin tsayar da motar.

“Bayan sun bibiyi motar kirar Honda sai ta tsaya a wani wurin ajiye motoci inda jami’ansu suka lura kuma suka ji karar harbin bindiga daya fito daga cikin motar Honda.

“Jami’an tsaro sun fara daukar matakan ceton rai tare da kiran jami’an lafiya, amma saboda tsananin raunin da Igbokwe ya samu abun ya ci tura, an garzaya da shi wani asibiti mai suna Dallas da misalin karfe 5:20 na safe.

“Mansa Igbokwe yana cikin koshin lafiya kuma bai samu matsala ba kuma ya sake haduwa da iyalinsa. Zuciyarmu tana tare da dangin da wannan mummunan laifi ya shafa kuma muna aiki tare da wadanda abin ya shafa don ganin sun sami tallafi da taimako.”

Wani
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa
Al'ajabi

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

June 9, 2026
EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas
Al'ajabi

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

April 21, 2026
Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar
Al'ajabi

Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar

March 8, 2026
Next Post
NIS Ta Yi Kawance Da NAPTIP Da IOM Domin Horas Da Jami’anta

NIS Ta Yi Kawance Da NAPTIP Da IOM Domin Horas Da Jami’anta

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.